ICPC ta gano ma'aikatan bogi 908 a hukumomin gwamnatin tarayya, inda rundunar 'yan sanda ta zo kan gaba da mutum 570 da ake zargin suna karɓar albashi.
ICPC ta gano ma'aikatan bogi 908 a hukumomin gwamnatin tarayya, inda rundunar 'yan sanda ta zo kan gaba da mutum 570 da ake zargin suna karɓar albashi.
Izala ta musanta kalaman da aka danganta wa Sheikh Kabiru Gombe kan Tinubu, ta ce labarin ƙarya ne, tare da kai ƙorafi ga jami'an tsaro don kama wanda ya yada shi.
Majalisar dattawa ta amince da bukatar shugaban kasa Bola Tinubu na korar shugaban hukumar kare masu sayen kayayyaki ta tarayya, Babatunde Irukera.
Gwamnan APC ya ba Bola Tinubu shawarar ya binciki Obasanjo kan matsalar wuta. A 1998, Najeriya ta na samar da fiye da megawatt 6, 000 na wutar lantarki.
Hukumar kula da hanyoyin ruwa ta jihar Legas LASWA ta tabbatar da mutuwar fasinjoji 4 tare da ceto wasu 11 a hatsarin jirgin ruwan da ya afku ranar Litinin.
Fitaccen mawaki, Akinbiyi Abiola Ahmed ya fadi abubuwan da ya aikata a baya marasa kyau inda ya tabbatar da cewa har kwacen adaidaita sahu ya yi.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya isa jihar Ondo da ke yankin Kudu maso Yammacin Najeriya. Shugaban kasan zai yi ta'aziyyar tsohon gwamnan jihar.
Gwamnatin tarayya ta bayyana abubuwan da ake bukata domin samun tallafin kudi na N25,000 duk wata, wanda za a ba iyalai miliyan 15 a fadin kasar nan.
Dakarun Operation Safe Haven (OPSH) guda takwas sun ki amincewa da karbar cin hancin naira miliyan 1.5 daga wasu da ake zargin barayin shanu ne a Filato.
Shugaban kamfanin man fetur na Najeriya, Mele Kyari ya tabbatar wa ƴan ƙasar cewa nan da shekaru 10 za a daina wahalar fetur. Ya bayyana hakan a Abuja.
An kaddamar da wata kotun soji a jihar Plateau wacce za ta saurari shari'ar da ake yi wa wasu sojoji 17 kan zargin sayar da makamainda wasu laifukan.
Labarai
Samu kari