Wata babbar kotun jihar Kogi ta yanke hukunci a karar da tsohon gwamna Yahaya Bello, ya shigar kan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan kan zargin bata suna.
Wata babbar kotun jihar Kogi ta yanke hukunci a karar da tsohon gwamna Yahaya Bello, ya shigar kan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan kan zargin bata suna.
Za a ji cewa ‘Yan Boko Haram sun hallaka mutane a Borno a harin farko a sabuwar shekara. An tsinci gawawwaki 12 kuma an samu wasu Bayin Allah da su ka samu rauni.
Gwamnatin jihar Kano za tayi wa duk wani ma’aikaci karin kudi a albashi. Ma’aikata, ‘yan fansho za su samu karin N20, 000 da N15, 000 daga Disamban 2023.
A majalisar dattawa da wakilan tarayya, tun daga zabe aka ga abubuwa a 2023. An rika samun matsaloli musamman da Sanata Godswill Akpabio da sauan 'yan majalisar.
Akwai shari'o'i tsaffi da saffi da aka fara su a 2023 ba a kammala ba, wata kila sai a wannan shekarar ta 2024, sun hada da shari'ar DCP Abba Kyari, Godwin Emefiele.
Isra'ila ta hara sabon roka a kasar Lebanon yayin da take ci gaba da kai hari kan Hamas. An ce ta kashe mataimakin shugaban Hamas a cikin makon nan.
Biyon bayan matakin gwamnatin Tinubu na daina tantancewa da amincewa da kwalin digiri daga wasu jami'o'in kasashen waje, an bayyana jerin jami'o'in da abin ya shafa.
Hukumar Alhazai ta kasa (NAHCON) ta sanar da amincewa da karin wa'adin lokacin biyan kudin aikin Hajjin 2024. Hukumar ta yi hakan ne bayan wa'adin farko ya kare.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya amince da nadin sabon shugaban hukumar jindadin al'umma ta kasa (NSIPA), bayan ya dakatar da shugabar hukumar.
An samu aukuwar wani mummunan hatsarin mota a jihar Kwara bayan wasu motoci guda biyu sun yi taho mu gama. Mutum 11 sun rasu yayin da wasu suka jikkata.
Labarai
Samu kari