Mai alfarma Sarkin Musulmi ya bukaci a fita duba watan Safar a kaladandar Musulunci bayan kammala watan Muhammar na 1448 da ya yi daidai da 2026.
Mai alfarma Sarkin Musulmi ya bukaci a fita duba watan Safar a kaladandar Musulunci bayan kammala watan Muhammar na 1448 da ya yi daidai da 2026.
Yakubu Musa da Ja’afar Ja’afar sun tuntubi mijin matar nan domin yi wa bangarorin adalci, ya jero dukkan abin da ya ce ya sani a zargin da ake yi wa Nasa'i Gwadabe.
An shiga jimami a jihar Legas bayan wani basarake, Oba Kabiru Agbabiaka ya riga mu gidan gaskiya jim kadan bayan ya dawo daga sallar idi a yau Laraba.
Kungiyar Kiristoci a Najeriya, CAN ta taya al'ummar Musulmai a kasar murnan bikin salla karama inda ta bukace su da su yi amfani da darussan da suka koya.
Gwamnatin wata jiha a Arewacin Najeriya ta raba kayan abinci da shanu ga daurarru domin su yi shagulgulan sallah cikin nishadi. Ta nemi su yi mata addu'a
Tsohon alkalin kotun daukaka, Ahmad Olarewaju Belgore, ya yi bankwana da duniya yana da shekara 71. An bayyana rasuwarsa a matsayin babban rashi.
Al'ummar Musulmai a fadin duniya suna gudanar da bukukuwa a lokacin Eid-el-fitr. Sai dai, akwai wasu kasashen da ba su ayyana hutu a ranar bikin.
Guguwar ruwan sama ta lalata muhallan mutane 3,000 a jihar Kogi. Galibin wadanda abun ya shafa mata ne da kananan yara wanda suka nemi mafaka a gidajen makwabta.
Sojojin Najeriya sunyi nasarar hallaka 'yan ta'adda a Katsina da Borno biyo bayan farmakin da sojojin suka kai maboyar 'yan ta'addan a wasu yankunan jihohin.
Gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed, ya yi umurni da a biya dukkanin ma'aikatan jihar N10,000 domin su gudanar da bukukuwan Sallah cikin nishadi.
Shugaban jam'iyyar All Progressives Congress (APC) na kasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya bukaci 'yan Najeriya da su ci gaba da marawa shugaban kasa Tinubu baya.
Labarai
Samu kari