Rahotanni daga birnin Islamabad na kasar Pakistan sun nuna cewa an kammala matakin farko na tattaunawa tsakanin Amurka da Jamhuriyar Musulunci ta Iran.
Rahotanni daga birnin Islamabad na kasar Pakistan sun nuna cewa an kammala matakin farko na tattaunawa tsakanin Amurka da Jamhuriyar Musulunci ta Iran.
Gwamnatin Tarayya ta fitar da jerin sunayen mutane da ƙungiyoyi 48 da aka ayyana a matsayin wadanda ke tallafa wa ayyukan ta'addanci a Najeriya na shekarar 2026.
Shugaban hukumar karbar korafe korafe da yaki da cin hanci a Kano, Barista Muhuyi Magaji ya sha alwashin fara kai samame runbunan ajiyar kayan abinci.
Hedikwatar tsaro ta kasa (DHQ) ta bayyana hanya mafi sauki da za a bina kasar nan don kawo karshen matsalar rashin tsaron da ta ki ci tanki cinyewa.
Mataimakin Bursar na jami’ar Kwara, Alhaji Ayuba Abdullahi, ya rasu a lokacin da yake kallon wasan kusa da na karshe tsakanin Najeriya da Afrika ta Kudu.
Rahotanni sun bayyana cewa jami'an hukumar kwana-kwana sun yi nasarar kashe gobarar da ta tashi a sakateriyar ƙaramar hukumar Dunukofia jiya Laraba.
Rundunar 'yan sanda a jihar Bauchi ta sanar da neman fitaccen malamin addinin Musulunci, Sheikh Abdul'aziz Idris Dutsen Tanshi kan saba umarnin kotu.
Shahararriyar jarumar fina-finan Nollywood, Ethel Ekpe ta riga mu gidan gaskiya a jiya Laraba 7 ga watan Faburairu a Legas bayan ta sha fama da jinya.
Dakarun sojojin Najeriya da ke aikin wanzar da zaman lafiya a juhar Katsina, sun samu nasarar kubutar da wasu tarin mutane da 'yan ta'adda suka ƴi garkuwa da su.
Kakakin majalisar tarayya, Tajudeen Abbas ya rantsar da 12 daga cikin zababbun mambobi 15 da hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta gabatar a ranar Laraba.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da miyagun makamai sun kai hari a wani kauyen jihar Kogi. 'Yan bindigan sun halaka mutum hudu a yayin harin da suka kai.
Labarai
Samu kari