Wani rahoto daga Amurka ya nuna cewa Isra'ila ta yi kokarin kafa gwamnati a kasar bayan kai hare-hare kasar. Mahmoud Ahmadinejad Isra'ila ta so ba shugabanci.
Wani rahoto daga Amurka ya nuna cewa Isra'ila ta yi kokarin kafa gwamnati a kasar bayan kai hare-hare kasar. Mahmoud Ahmadinejad Isra'ila ta so ba shugabanci.
Yakubu Musa da Ja’afar Ja’afar sun tuntubi mijin matar nan domin yi wa bangarorin adalci, ya jero dukkan abin da ya ce ya sani a zargin da ake yi wa Nasa'i Gwadabe.
Gobarar dai ta faru ne a kasuwar Bologun dake Lagos. Ta kuma cinye shaguna sama da ashirin inda ta jefa sama da 'yan kasuwa 86 cikin babbar hasara.
Yayin da za a gudanar da bikin sallah karama daga Laraba, hukumar tsaron farin kaya ta DSS ta bawa musulmi shawarwarin kare rayukansu. Ta ce su bata bayanai
Ana cikin jimamin rasuwar fitacciyar jarumar Kannywood, Saratu Gidado da aka fi sani da Daso, an sanar da mutuwar wata jarumar Nollywood, Adejumoke Aderounmu.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar kai farmaki a maboyar wani kasurgumin shugaban 'yan ta'adda a jihar Zamfara. Sun hallaka dan ta'adda daya.
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya ayyana ranar Juma'a, 12 ga watan Afirilun 2024, a matsayin ranar hutu ga ma'aikata domin bukukuwan karamar Sallah.
Wasu miyagun 'yan daba sun je har gida inda suka tafka ta'asa a gidsn tsohon gwamnan jihar Benuwai, Aper Aku. 'Yan daban a yayin farmakin sun kona gidan kurmus.
Daya daga cikin hanyoyin da musulmi suke gudanar da idi shine ta hanyar yawaita yin kabbara tun daga jajibirin Idi (bisa ga ganin wata) da kuma yin kwalliya.
Wata babbar kotu a jihar Kano ta sanya ranar da za ta gurfanar da tsohon gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje da matarsa kan zargin cin hanci.
Gwamnatin jihar Yobe ta ce ta kammala dukkanin wasu shirye-shirye ta bangaren tsaro a yayin da za a gudanar da bikin karamar Sallah daga gobe Laraba.
Labarai
Samu kari