Ministan ayyuka, David Umahi ya fito ya yi magana kan mutuwar wata ma'aikaciyar jinya a gidansa. Ya ce iyalan marigayiyar za su shigar da kara a kotu.
Ministan ayyuka, David Umahi ya fito ya yi magana kan mutuwar wata ma'aikaciyar jinya a gidansa. Ya ce iyalan marigayiyar za su shigar da kara a kotu.
Labarin da ya zo shi ne kamfanin Dangote ya sanya ladan ₦500,000 ga duk wanda ya ba da rahoton amfani da motocin safararsa ta hanyar da ba ta dace ba
Primate Ayodele, babban malamin addinin Kirista ya aika sakon gaggawa ga gwamnatin Bola Tinubu kan wahalar da ya ce ya hango na tunkarar Najeriya.
Gwamnan jihar Neja, Umar Bago ya bawa jami'an tsaro umarnin harbe 'yan daba nan take tare da sanya dokar ta baci a jihar. Dokar ta biyo bayan wani hari ne a jihar
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta jihar Kano (PCACC) ta sake shigar da sabbin tuhume-tuhume kan Abdullahi Ganduje da suka shafi karkakatar da kudi.
Gwamnatin jihar Katsina ta sha alwashin magance tsaro daga jihar ga kauyukan da suka fi matsalar tsaro a jihar. Gwamna Radda ya ce za su dakile tsaron
Rundunar sojin saman Najeriya ta yi nasarar rage mugayen iri a wani samame ta sama da ta kai ranar 13 ga watan Afrilu kan maɓoyar ƴan ta'addan ISWAP a jihar Borno.
Kamfanin karafa na Inner Galaxy da ke jihar Abia ya yi kira ga matasa musamman jihar Abia da su nemi aiki a kamfanin sakamakon karancin ma'aikata da yake fuskanta.
Rundunar sojoji a Najeriya ta yi martani kan zargin kisan wasu fararen hula a jihar Filato da wasu kungiyoyi suka yi a karshen makon da ya gabata
Reno Omokri yana da ra'ayin cewa idan 'yan Najeriya suka canza dabi'arsu ta sayen kayayyakin waje maimakon na cikin gida, Naira za ta kara daraja a kan Dala.
Gwamna Sule Abdullahi na jihar Nasarawa ya haramta dukkan ayyukan kungiyoyin sa-kai na kabilanci a jihar da suka hada da na Fulani da Eggon da Bassa.
Labarai
Samu kari