Kotun daukaka kara da ke zamanta a Abuja ta zartar da hukunci kan karar da ke naman hana hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) amincewa da zaben ADC.
Kotun daukaka kara da ke zamanta a Abuja ta zartar da hukunci kan karar da ke naman hana hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) amincewa da zaben ADC.
Labarin da ya zo shi ne kamfanin Dangote ya sanya ladan ₦500,000 ga duk wanda ya ba da rahoton amfani da motocin safararsa ta hanyar da ba ta dace ba
Mutane sun fantsama kan tituna domin nuna fushinsu kan zargin sojoji sun kashe ɗan adaidaita sahu da wasu mutum 3 a Gashua ranar Lahadin da ta gabata.
Tsohon hadimin shugaban ƙasa a gwamatin Muhammadu Buhari, Bashir Hamad Ahmad, ya faranta ran ƴan Najeriya yayin da ya rahoto farashin Dala ya karye.
A ranar Laraba, 15 ga Afrilu, gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda ya amince da nadin Alhaji Falalu Bawale a matsayin shugaban ma'aikatana jihar.
Kungiyar ImpactHouse Center for Development Communication ta ba Shugaba Bola Tinubu shawarwari guda 4 na tabbatar da ingantaccen tsaro da a makarantun Najeriya.
Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa ya kira taron tsaro cikin gaggawa han halin da mutane ke ciki a sassan wasu kananan hukumomi 8 na jihar Nasarawa.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya ce ƴan Najeriya da yawa ba su san cewa gwamnatin tarayya ta dawo da biyan tallafin man fetur ba.
Wata gobara da ta tashi da tsakar daren Lahadi ta kone dukkanin kayan dake kasuar Boda dake garin Gaya a karamar hukumar Gaya dake jihar Kano. Har yanzu ana jimami
Rahotanni sun tattabar da cewa ragowar daliban da aka yi garkuwa da su a jami'ar tarayya ta Gusau sun samu 'yanci bayan shafe watanni a hannun masu garkuwa da mutane
Bashir Ahmed, tsohon hadimin tsohon shugaban kasar Najeriya Muhammadu Buhari ya ce akwai yiwuwar abin da ya faru da Adam Oshiohmole ne zai faru da Ganduje.
Labarai
Samu kari