Abba Kabir Yusuf ya dauki Murtala Sule Garo a matsayin mataimakin gwamna a zaben shekarar 2027 mai zuwa. Ya bayyana dalilan daukar matakin ga Kanawa.
Abba Kabir Yusuf ya dauki Murtala Sule Garo a matsayin mataimakin gwamna a zaben shekarar 2027 mai zuwa. Ya bayyana dalilan daukar matakin ga Kanawa.
Sanata Lindsey Graham ya yi martani cikin rashin tsoro ga barazanar Iran kwanaki biyar kafin rasuwarsa, bayan an nuna hotonsa a jana'izar Ali Khamenei.
Karamin ministan ma’adanan man fetur, Heineken Lokpobiri ya yi barazanar kwace lasisin rijiyoyin mai da ba sa aiki akasar nan saboda rashin samar da kudin shiga
Matar shugaban kasa, sanata Remi tinubu ta kaddamar da shirin tallafawa mata da masu bukata ta musamman a Borno. Mutane daga Arewa maso gabas ne za su mori shirin
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Abdullahi Ganduje ya aika sako ga gwamnatin Kano yana mai cewa babu wanda zai iya jijjigashi daga matsayinsa na shugaban jam'iyyar.
Matashin lauya a jihar Kano, Abba Hikima ya ce za’a sha tiri-tiri a wannan shari'ar Abdullahi Ganduje da gwamnatin Kano. Kuma kama Ganduje abune mai matukar wahala.
Gwamnatin tarayya ta kaddamar da shirin noma ga mata a Arewa ta tsakiya, inda ta raba naira miliyan goma ga jihohin domin rabawa ga mata ashirin a jihohin
Mutane uku a kihar Edo sun yi karyar an yi garkuwa da su ne da kuma bukatar kudin fansa. 'Yan sanda sun tabbatar da faruwar lamarin da nasarar cafke su
Wasu tsagerun ƴan bindiga sun yi garkuwa da matafiya 16 a kan titin Abuja zuwa Lokoja, sun kuma kashe direba amma an ce 6 daga ciki sun shaki iskar ƴanci.
An samu rahoton barkewar wata sabuwar cuta a karamar hukumar Kura ta jihar Kano. Cutar wacce ba a san musababbabinta ba ta salwantar da rayukan mutum 45.
Miyagun 'yan bindiga sun kai sabon harin ta'addanci a wasu kauyukan jihar Kaduna inda suka hallaka mutum uku. Sun kuma yi awon gaba da wasu mutum bakwai.
Labarai
Samu kari