Gwamnati jihar Yobe ta tara malamai 800 daga sassa daban-daban domin yi wa shugabanni addu'a. Malaman za su yi wa shugaba Bola Tinubu addu'ar nasara.
Gwamnati jihar Yobe ta tara malamai 800 daga sassa daban-daban domin yi wa shugabanni addu'a. Malaman za su yi wa shugaba Bola Tinubu addu'ar nasara.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i na ci gaba da zama a hannun hukumar yaki da rashawa ta ICPC duk da an bayar da belinsa.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya umurci a gudanar da azumin kwana daya a jihar don samun saukin tsadar rayuwa da rashin tsaro.
Shahararriyar mawakiya a Najeriya, Tiwa Savage ta bayyana irin jarabawar da ta hadu da ita a ‘yan watannin nan inda ta ce ta na daf da makancewa saboda ciwon ido.
Bashir Ahmad, tsohon hadimin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ce kantin Sahad da aka rufe na daya daga cikin kantuna mafi saukin kaya a babban birnin Abuja.
Mai magana da yawun shugaba Bola Ahmed Tinubu watau Ajuri Ngalale ya ce an ba mai gidansa mukami. Tinuu ya samu kujerar gwarzon harkokin lafiya a Afrika.
Kungiyar NLC ta ayyana zanga-zanga ta gama gari kan wahalar da ake sha yanzu haka a kasar, kwana daya bayan Shugaban kasa Bola Tinubu ya gana da gwamnoni.
Wani mazaunin jihar Ogun, Kolawole Akinsanya ya shiga hannun ‘yan sanda kan zargin gayyatan ‘yan daba don su yi wa makwabcinsa, Lukmon Ajibola duka har ya mutu.
Hukumar ICPC ta gurfanar da Bola Audu, tsohon babban ma’aikaci a ofishin Akanta Janar na tarayyar Najeriya, bisa zargin karkatar da naira miliyan 72.
Rundunar 'yan sandan jihar Sokoto ta ce ta cafke wasu mutum biyar da take zargin 'yan dabar masu garkuwa da mutane tare da kwato makamai da tarin harsasai.
Gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo ya saka ma’aikata hawaye a jihar yayin da ya amince da tsawaita biyan kudaden rage radadin cire tallafi har na watanni shida.
Labarai
Samu kari