Abba Kabir Yusuf ya dauki Murtala Sule Garo a matsayin mataimakin gwamna a zaben shekarar 2027 mai zuwa. Ya bayyana dalilan daukar matakin ga Kanawa.
Abba Kabir Yusuf ya dauki Murtala Sule Garo a matsayin mataimakin gwamna a zaben shekarar 2027 mai zuwa. Ya bayyana dalilan daukar matakin ga Kanawa.
Sanata Lindsey Graham ya yi martani cikin rashin tsoro ga barazanar Iran kwanaki biyar kafin rasuwarsa, bayan an nuna hotonsa a jana'izar Ali Khamenei.
Wasu miyagun ƴan bindiga da ake zaton baki ne sun kai hari kan sakateriyar karamar hukumar Ilejemeje a jihar Ekiti, sun lalata muhimmin kayayyaki.
Jami'an hukumar 'yan sandan fararen kaya ta DSS sun saki ta hannun daman tsohon gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasir Ahmad El-Rufai, da suka cafke.
Wata kungiyar matasan Arewacin Najeriya ta ja kunnen Dattawan Arewa kan ci gaba da caccakar shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da suka fito suna yi.
Gwamnan jahar Gombe, Inuwa Yahaya, ya sanar da dawo da dokar sharar karshen wata-wata domin tsaftace muhallin jahar da kiyaye lafiyar al'ummar jahar.
Majalisar dokokin jihar Kaduna ta kafa wani kwamiti da zai duba kudaden lamuni, tallafi, da yadda aka aiwatar da ayyuka daga 2015 zuwa 2023 lokacin mulkin El-Rufai.
Sojojin sun yi nasarar hallaka 'yan ta'addan ne a garin Maru a jahar Zamfara bayan sun yi kazamin fada. Sun kuma kwace makamai da dama wurin 'yan ta'addan
Gwamatin tarayya ta ce ta fara raba tallafin kudi na shirin PCGS ga 'yan Najeriya. Ministar kasuwanci ta ce ba duka wadanda aka tantance ne za su samu kudin yanzu ba
Wasu miyagun ƴan bindigan daji sun je har ƙofar gidan sakataren jam'iyyar PdP na ƙaramar hukumar Tsafe a jihar Zamfara, Musa Ille, sun harbe shi har lahira.
Wani lauya mazaunin Kano, Isa Wangida ya shawarci tsohon gwamnan jihar da ake zargi da badakalar kudi da ya yi murabus har sai an kammala shari'ar.
Labarai
Samu kari