A labarin nan, za a ji cewa kasar Iran ta sake jaddada matsayarta a kan batun kawo ƙarshen yaƙin Gabas ta Tsakiya yayin da ake sa ran sulhu da Amurka.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Iran ta sake jaddada matsayarta a kan batun kawo ƙarshen yaƙin Gabas ta Tsakiya yayin da ake sa ran sulhu da Amurka.
NiMet ta fitar da hasashen yanayi na ranar Juma'a, 17 ga Afrilu, 2026, inda ta ce za a samu ruwan sama da iska mai ƙarfi a wasu jihohin Najeriya.
Ana zargin hukumar tsaro ta Community Protection Guard (CPG) a jihar Zamfara da kisan wani dan siyasa, Magaji Lauwali da ta ke zargin ya na da alaka da mahara.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai mummunan hari a hedikwatar 'yan sanda da ke garin Zurmi na jihar Zamfara. Sun tafka barna sosai.
Mansur Ibrahim Sokoto yana ganin babu dalilin gwamnati ta rika fada da ‘yan kasuwan da suka adana kayan abinci a Najeriya ya ce ba su ne su kawo tsadar rayuwa ba.
Farfesa Kabiru Isa Dandado ya ce janye tallafin man fetur ranar farko ya jawo tsadar rayuwa, ya ce idan yunwa tayi kamari, za a iya dibar jama’a a shigar da su barna
Gwamnan jihar Benue, Alia Hyacinth ya zargi wasu 'yan jihar da kokarin kawo tsaiko a gwamnatinsa wurin hadin kai da wasu makiyaya 'yan kasar Nijar.
Sai an ba Gwamnoni ‘Yan sanda a jihohi idan ana son saukin rashin tsaro. A wuraren da gwamnonin nan suka tashi tsaye, Uba Sani ya ce an fara samun saukin tsaro.
Jami'an rundunar 'yan sandan jihar Rivers sun yi arangama da 'yan daba da suka dade suna barazana ga mutane a jihar. A yayin arangamar an halaka shugabansu.
Kungiyar Kare Muradin Arewa (ANA) za ta gabatarwa gwamnatin tarayya wasu shawarwari da ake fatan za su tsamo yankin daga kangin talauci da rashin tsaro.
Jami'an 'yan sanda a jihar Ogun sun kama wani fasto dan shekara 65 kan haikewa wata karamar yarinya 'yar shekara tara a karamar hukumar Obafemi Owade.
Labarai
Samu kari