An samu karin bayani kan matakan da sojoji da sauran hukumomi suka dauka wajen ganin sun ceto daliban jihar Oyo wajen cafke iyalan 'yan bindigan.
An samu karin bayani kan matakan da sojoji da sauran hukumomi suka dauka wajen ganin sun ceto daliban jihar Oyo wajen cafke iyalan 'yan bindigan.
Sanata Lindsey Graham ya yi martani cikin rashin tsoro ga barazanar Iran kwanaki biyar kafin rasuwarsa, bayan an nuna hotonsa a jana'izar Ali Khamenei.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya yabawa Aliko Dangote kan rage farashin litar dizil a Najeriya inda ya ce hakan zai tasiri wurin rage farashin kayayyaki.
Rahotanni sun nuna cew ana samu ragi a kan farashin man fetur yayin da Naira ke ƙara daraja a kan Dalar Amurka a kasuwar musayar kuɗi a Najeriya kwanan nan.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya kaddamar da tsarin aikin Single Window, wanda zai samar da hanyar kasuwanci ta zamani ba tare da jinkiri ko biyan cin hanci ba.
Rundunar sojojin Najeriya ta bayyana cewa gana shirye shiryen gina gidaje domin bawa sojojinta bayan sun yi ritaya. Laftanar Janar Taoreed Lagbaja ne ya shaida hakan
Yayin da hukumar EFCC ta zagaye gidan tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello, Gwamna Usman Ododo na jihar ya yi nasarar sulalewa da mai gidan nasa.
Mai shari’a Emeka Nwite na babbar Kotun Tarayya da ke zama a Abuja ya amince da bukatar hukumar yaki da yi wa tattalin arziki tu’annati (EFCC) na kama Yahaya Bello.
Taron dai na da nufin bunkasa karfin gwamnoni wajen yaki da tashe-tashen hankula da samar da zaman lafiya a fadin Najeriya ta hanyar tattaunawa da kuma hadin gwiwa.
Yayin da ake jimamin rasuwar Sanata Rafiu Ibrahim, an sanar da mutuwar mahaifin Sanata Sadiq Umar da ke wakiltar Kwara ta Arewa a Majalisar Dattawa.
Wasu fusatattun fasinjoji sun yi ajalin wani jami'in hukumar Kwastam a jihar Katsina bayan ya harbi wani daga cikin fasinjojin a karamar hukumar Kaita da ke jihar.
Labarai
Samu kari