A yau Laraba, 15 ga watan Afrilu, 2026, Atiku Abubakar ya sanar da cewa zaɓen 2027 shi ne karo na ƙarshe da zai tsaya takarar shugaban ƙasar Najeriya.
A yau Laraba, 15 ga watan Afrilu, 2026, Atiku Abubakar ya sanar da cewa zaɓen 2027 shi ne karo na ƙarshe da zai tsaya takarar shugaban ƙasar Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i na ci gaba da zama a hannun hukumar yaki da rashawa ta ICPC duk da an bayar da belinsa.
Kwamitin sarakunan gargajiya na Egba da ke jihar Ogun ya dakatar da wani basarake kan cin zarafin naira, an dauki matakin ne a jiya Juma'a 16 ga watan Faburairu.
Hukumar kula da kare hakkin masu amfani da kayayyaki ta kasa (FCCPC) ta sake bude kantin siyayya na Sahad da ta rufe a yankin Garki, babban birnin Abuja.
Rundunar 'yan sandan jihar Nasarawa ta tabbatar da samun nasarar cafke wasu mutum zargi da ake zargi da sace kananan yara sun sayarwa a yankin Kudancin Najeriya.
Yayin da ake fama da tsadar kaya musamman bangaren siminti, Gwamnatin Tarayya za ta yi zama da Alhaji Aliko Dangote da Abdussamad Rabiu kan tsadar siminti.
Heditkwatar tsaro ta kasa (DHQ) ta sanar da cewa dakarun sojoji a fadin kasar nan halaka 'yan ta'adda 254 tare da cafke wasu 264 a yayin samame daban-daban.
Wani bidiyo mai karya zuciya ya nuno lokacin da wata mata da mijinta ya mutu ta sume a kan titi saboda talauci da wahalar rayuwa. ‘Yan Najeriya sun taru a kanta.
Rundunar 'yan sandan jihar ta tabbatar da samun nasarar sheke.qnai dan bindiga a jihar tare da cafke wasu da dama a yayin wani samame da ta kai a jihar.
Rundunar ‘yan sandan jihar Ekiti ta cafke wasu ‘yan kungiyar masu garkuwa da mutane 8 da suka sace wasu ‘yan makaranta da malamansu a garin Emure kwanan nan.
Gwamna Abba Kabir ya ware biliyoyin kudade don gyaran gidan gwamnati da abinci da kuma gyaran gidansa da ke Kwankwasiyya City da ke cikin birnin Kano.
Labarai
Samu kari