Ministan sufurin jiragen sama, Festus Keyamo ya yi barazanar daukar mataki kan Peter Obi idan bai biya tara da bayar a hakuri ga filin girgin Abuja ba.
Ministan sufurin jiragen sama, Festus Keyamo ya yi barazanar daukar mataki kan Peter Obi idan bai biya tara da bayar a hakuri ga filin girgin Abuja ba.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya bayyana umarnin da ya bari idan har Jamhuriyar Musulunci ta samu nasarar daukar fansa a kansa ta hanyar kashe shi.
Rahotan da ke nuna cewa hukumar EFCC tana neman Gwamna Siminalayi Fubara na jihar Rivers ruwa a jallo ba gaskiya bane, kamar yadda sahihin bincike ya nuna.
An kashe Tahir Baga, makusancin marigayi Abubakar Shekau. Baga na cikin wadanda suka fara kafa kungiyar Boko Haram a Maiduguri, jihar Borno, wanda ya koma Sambisa.
Gwamnan jihar Gombe, Alhaji Inuwa Yahaya ya koka kan yadda matsalar rashin tsaro ta cigaba a yankin Arewa. Ya ce matsalar za ta iya shafan Afirka ta yamma
Rundunar sojojin Najeriya ta tabbatar da cewa wasu jami'anta guda hudu sun rasa rayukansu yayin da 'yan bindiga su ka kai musu hari a jihar Katsina
Hukumar EFCC ta roƙi babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta ɗage ranar gurfanar da Hadi Sirika saboda ba a sanar da shi batun sabuwar ƙarar da aka shigar ba.
Kwamishinan 'yan sandan jihar Edo ya bada umurmi ga jami'ansa kan yin hadaka da yan banga wurin ceto ma'aikatan kamfanin simintin Dangote da aka sace.
Rundunar haɗin guiwa da ta kunshi sojoji, ƴan snada, dakarun ƴan sa'kai na Radda da mafarauta sun yi nasarar ceto fasinjoji 17 daga ƴan bindiga a jihar Katsina.
Dan majalisar Zurmi da Shinkafa ya bayyana cewa al'ummar kauyuka 50 a yankin Zurmi sun gudu sun bar gidajensu saboda yawan hare-haren ƴan bindiga a kwanan nan.
Yayin zaman majalisar zartarwa a yau Talata 14 ga watan Mayu, an sauya dokar da ta hana Bola Tinubu da Kashim Shettima biyan haraji a filayen jiragen sama.
Labarai
Samu kari