Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi tsokaci kan sharuddan da Iran ta mika domin kawo karshen yaki. Trump ya ce Amurka na nazari kan sharuddan.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi tsokaci kan sharuddan da Iran ta mika domin kawo karshen yaki. Trump ya ce Amurka na nazari kan sharuddan.
Fitaccen malamin Kirista, Enoch Adeboye ya bayyana cewa Allah ya riga ya zabi shugaban Najeriya na gaba kafin zaben 2027, yana cewa ikon Allah ya fi karfin siyasa.
An nemi gwamnan Kano ya ba bahasin yadda ya kashe wasu kudade da ake ganin an ware su ne domin ya ciyar da 'yan jihar a cikin watan Ramadanan bana.
Hedikwatar tsaro ta kasa ta fitar da bayanai kan daliban da aka ceto daga hannun 'yan bindiga a jihar Kaduna. An dai ceto daliban ne a jihar Zamfara.
An bayyana jihohin Najeriya da suka fi shan tsadar man fetur a Najeriya, duba da yadda farashin ya tashi a gidajen mai a cikin watan da ya gabata.
Shugaban rukunin kamfanonin Dangote, Alhaji Aliko Dangote ya kaddamar da rabon tallafin shinkafa a jihar Kano. Za a bada tallafin ne a gaba daya jihohin Najeriya.
Tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya tura sakon jaje ga iyalan tsohon hadiminsa, Sunday Aghaeze bayan rasuwar matarsa, Mabel Odion Aghaeze a Abuja.
An samu labarin rasuwar Oloro na masauratar Oro, da ke karamar hukumar Ifedoƙun a jihar Kwara. Oba AbdulRafiu Olaniyi Ajiboye ya rasu yana da shekara 70 a duniya.
Hukumar Kwastam a yankin jihar Kebbi ta tabbatar da cewa wasu matasa da ake zargin barayin shinkafa ne sun sace buhunnan shinkafa 29 a ofishinsu.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta fitar da hotunan jami'an 'yan da aka kashe a wani harin kwanton bauna da aka musu a cikin dajin Ohoro da ke jihar Delta.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai sabon hari a jihar Katsina. Miyagun sun hallaka babban dan siyasa a harin da suka kai cikin watan azumi.
Labarai
Samu kari