Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi tsokaci kan sharuddan da Iran ta mika domin kawo karshen yaki. Trump ya ce Amurka na nazari kan sharuddan.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi tsokaci kan sharuddan da Iran ta mika domin kawo karshen yaki. Trump ya ce Amurka na nazari kan sharuddan.
Fitaccen malamin Kirista, Enoch Adeboye ya bayyana cewa Allah ya riga ya zabi shugaban Najeriya na gaba kafin zaben 2027, yana cewa ikon Allah ya fi karfin siyasa.
Fitaccen malamin coci ya jawo cece-kuce a Najeriya bayan ya bayyana tada matattu sama da 50 a shekarar da ta gabata. An yi ta bayyana ra'ayoyi kan lamarin.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai farmaki kan jami'an 'yan sanda a jihar Imo. A yayin harin sun halaka jami'an tsaron mutum biyu.
Dan Najeriya ya shiga tarihi yayin da ya kammala digiri a UNICAL, inda ya samu kyautar kudi daga SUG a lokacin da ake bikin yaye dalibai a jami'ar da ke Kudanci.
An yi wa Aminu Ibrahim Daurawa tambaya game da ganin maziyyi da azumi, malam ya fadi abin da addini ya ce a game da wanda ya fitar da maziyyi a lokacin Ramadan.
Malamin addinin Islama ya bayyana yadda 'yan kabilar Igbo ke tsanar auren Musulmi saboda wasu dalilai na addini da kabilanci a yankin Kudu maso Gabas.
Bayan ganin Peter Obi a masallaci, hadimin shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana kadan daga abin da ya gani na alamar siyasa game da wannan ziyara.
Rundunar 'yan sandan jihar Kaduna ta samu nasarar dakile wani yunkuri da 'yan bindiga suka yi na yin garkuwa da mutane. Sun yi musayar wuta tare da fatattakarsu.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya nuna rashin jindadinsa kan abincin da ake rabawa a daya daga cikin wuraren rabon abinci na watan azumi a jihar.
Yayin da ake zargin wasu da ɗaukar nauyin ta'addanci a Najeriya, Sheikh Ahmed Gumi ya yi fatali da zargin inda ya ce 'yan bindiga da kansu suke nemo kudin shiga.
Labarai
Samu kari