Ministan sufurin jiragen sama, Festus Keyamo ya yi barazanar daukar mataki kan Peter Obi idan bai biya tara da bayar a hakuri ga filin girgin Abuja ba.
Ministan sufurin jiragen sama, Festus Keyamo ya yi barazanar daukar mataki kan Peter Obi idan bai biya tara da bayar a hakuri ga filin girgin Abuja ba.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya bayyana umarnin da ya bari idan har Jamhuriyar Musulunci ta samu nasarar daukar fansa a kansa ta hanyar kashe shi.
Dalibar da aka ci zarfi a makarantar Lead British International School, Namitra Bwala ta shigar da kara kotu tana neman a bita ta diyyar N500,000, 000.
Babban dan Mamman Nur, wanda ya kafa kungiyar ta'addanci ta ISWAP, Mahmud Mamman Nur Albarnawy, ya mika wuya ga jami’an hukumar NSCDC a Maiduguri, jihar Borno.
Zaratan jami’an hisba a jihar Kano sun cafke wasu matasa guda 20 da ake zargi da aikata badala a wani gidan shakatawa dake titin ring road a jihar.
Akwai yiwuwar gwamnatin tarayya ta samar da kwarya-kwaryan kasafi matukar za ta biya karin albashin ma’aikata da kungiyoyin kwadago ke ta fafutukar a yi.
Dakarun hukumar DSS sun shiga har cikin harabar kotu yayin da ake tsaka da shari'a, sun cafke mutum 2 da ake tuhuma duk da gargaɗin alkali a jihar Ogun.
Wasu ƴan banga sun cafke wani matashi da bam daure a cikinsa yana kokarin tayarwa a garin Dadin Kowa da ke Jos ta Kudu a jihar Plateau a jiya Litinin.
Babbar kotun tarayya ta yankewa wasu 'yan canji 17 da ke Kano hukuncin dauri na watanni shida bisa samun su da laifin yin kasuwanci ba tare da lasisin da ya dace ba
Gwamnan jihar Gombe, Inuwa Yahaya ya bayyana cewa gwamnatinsa ba za ta kara raba tallafin kayan abinci ga mazauna jihar ba. Ya ce kowa ya koma gona.
Hukuma mai kula da birnin tarayya Abuja ta ba shaguna 500 wa'adin sa'o'i 24 domin su tashi. Hukumar ta ce za ta rusa shagunan ne saboda an gina su ba bisa ka'ida ba.
Labarai
Samu kari