Shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya daga darajar karamar Ministar harkokin waje, Bianca Odumegwu-Ojukwu zuwa matsayin Ministar harkokin waje.
Shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya daga darajar karamar Ministar harkokin waje, Bianca Odumegwu-Ojukwu zuwa matsayin Ministar harkokin waje.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta hana hukumar IKEC amincewa ko shiga tarukan jam'iyyar ADC na jihohi da tsagin Sanata David Mark ya shirya.
An tafka babban rashi bayan mutuwar ɗan Majalisar dokokin jihar Kano, Haliliu Kundila da ke wakiltar mazabar Shanono/Bagwai bayan ya sha fama da jinya.
Kungiyar SERAP ta shigar da kara kan shugaban majalisar dattawa, Sanata Gidswill Akpabio, kara a gaban kotu kan kin dawo da Sanata Abdul Ningi da aka dakatar.
Rundunar sojoji ta karyata jita-jitar cewa ta na nuna wariya musamman a shari'ar sojoji da ake yi a Enugu inda ake zargin ta na fifita sojojin Arewa kan na Kudu.
Dan majalisar da ke wakiltar Tsafe/Gusau ya koka kan matsalar rashin tsaron da ake fama da ita a jihar Zamfara. Ya fadi matakin dauka domin kawo karshenta.
Yayin da hukumar rarraba wutar lantarki ta NERC ta kara kudin wuta a Najeriya, wasu jihohi a kasar sun shirya ba da ingantacciyar wuta ga alummarsu.
Gwamnatin jihar Kebbi ta bayyana cewa ta kashe N21bn wajen samar da kayan tallafi ga al'ummar jihar. Kayayyakin sun hada da kayan noma da kayan abinci.
Yayin da ake cikin halin kunci a Najeriya, ‘yan bindiga sun yi yunkurin kai hari kan rumbun Gwamnatin Tarayya da ke karamar hukumar Dutsinma a jihar Katsina.
Shugaban kungiyar Miyetti Allah, Bello Badejo ya bayyana yadda Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa da tilasta masa jagorantar ƙungiyar da ake zarginsa a kai.
An sake shiga jimami bayan 'yan ta'addan Boko Haram sun yi wa sojojin Najeriya kwanton bauna a jihar Borno. Sun hallaka sojoji shida a yayin harin.
Labarai
Samu kari