Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da zabin Majalisar GAC ta Dr. Obafemi Hamzat a matsayin wanda zai yi wa APC takara a zaben gwamnan Legas.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da zabin Majalisar GAC ta Dr. Obafemi Hamzat a matsayin wanda zai yi wa APC takara a zaben gwamnan Legas.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta hana hukumar IKEC amincewa ko shiga tarukan jam'iyyar ADC na jihohi da tsagin Sanata David Mark ya shirya.
Gwamna Inuwa Yahaya ya amince a baiwa kowane mai niyyar sauke farali bana a jihar Gombe tallafin N500,000 domin rage musu wahalar ƙarin N1.9m da aka yi.
Fadar shugaban kasa ta fitar da sanarwar cewa Bola Ahmed Tinubu zai gudanar da bikin karamar Sallah a Legas. An ruwaito cewa zai bar Abuja ranar Lahadi.
Chief Elias Atabor, shugaban al'umar Agojeju-Odo da ke jihar Kogi, ya bayyana cewa adadin mutanensu da 'yan bindiga suka kashe ya karu zuwa 25 daga 19.
Dakarun rundunar ƴan sanda sun yi nasarar damƙe mutum 120 da ake zargi da aikata laifuka daban-daban a sassan jihar Kano daga farko zuwa ƙarshen watan Maris.
Bayan shafe kwanaki 10 a hannun 'yan bindiga, Sheikh Quasim Musa ya shaki iskar 'yanci bayan sace shi a Iyara da ke karamar hukumar Ijumu a jihar Kogi.
Akalla dai anguwanni 481 ne ke karkashin sahun farko a ba da wutar lantarki a Nijeriya. Wadannan anguwanni na samun wutar ta awa 20 a kowacce rana.
An ji abin da ya jawo NERC ta laftawa kamfanin AEDC tarar N200m. AEDC ya rika saida wutar lantarki ga duka abokan hulda da cinikinsa a kan sabon farashin Band A.
Dakarun sojoji sun samu nasarar hallaka mugayen 'yan bindiga guda uku a jihar Kaduna bayan sun yi musu kwanton bauna. Sojojin sun kuma kwato makamai.
Gwamnati ta tsokano ‘yan kwadago, ana barazanar rikita kasa saboda kudin lantarki. Ana da labari cewa ana barazanar shirya zanga-zanga da yin kara a kotu.
Labarai
Samu kari