Shugaban Majalisar dokokin jihar Kwara, Rt. Hon Salihu Yakubu Danladi ya zama dan takarar gwamnan APC a zaben jihar na 2027 bayan lashe zaben fitar da gwani.
Shugaban Majalisar dokokin jihar Kwara, Rt. Hon Salihu Yakubu Danladi ya zama dan takarar gwamnan APC a zaben jihar na 2027 bayan lashe zaben fitar da gwani.
Hukumar tace fina-finai ta Kano ta dakatar da Amina Uba Hassan da Adam Garba Raba Gardama daga harkokin Kannywood na shekara guda saboda wani bidiyo.
Fitaccen mawakin nan na fina-finan Hausa a masana'antar Kannywood watau Nura M. Inuwa ya yi wani dogon rubutu a shafin sa na dandalin sada zumunta na Instagram mai cike da ban tausayi inda yayi ikirarin cewa wani mutum da ya kira
Gwamna El-Rufai ta bakin mai magana da yawun sa watau Samuel Aruwan yayi raddi ga kalaman Sanata Hunkuyi wanda ya sha alwashin ba Gwamnan kashi a 2019. Mai Girma Gwamna ya jero irin abin kirkin da yayi wa Jihar.
Fitacciyar jarumar nan ta fina-finan Hausa a masana'antar Kannywood watau Rahama Sadau, ta bayyana a ranar Asabar din da ta gabata cewar, ta soma shiga matsalolin rayuwa ne tun bayan da ta fara fitowa a shire-shiren fina-finan kud
A kwanan baya dai hakika auren da jarumar nan ta shirin wasan kwaikwayon nan na Dadin Kowa watau Khadija S. Islam watau Alawiyya ta yi shi ne ya dauki hankalin jama'a da dama musamman ma dai yadda jarumar take da matukar farin jin
Babban jarumin nan a masana'antar Kannywood watau Ali Nuhu ya bayyana jaruma Rahma Sadau a matsayin wadda kuruciya da kuma daukaka ke matukar damu inda kuma ya bukaci masu ruwa da tsaki a harkar fim din Hausa da suyi
Kotun shari'ar musulunci dake a karamar hukumar Fagge da jihar Kano ta maka babban daraktan fina-finan Hausa na masana'antar Kannywood din nan mai suna Mansur Sadiq zuwa gidan yari bisa wasu makudan kudaden da ya cinyewa wata jaru
Jarumar nan ta wasan fim din Hausa da ta shiga takaddama a watannin baya bayan wata fira da ta yi a tashar Talabijin din Arewa 24 inda mai shirya shirin Aminu Momoh ya tambayeta wata tambaya game da addinin musulunci kuma ta ki
Kungiyar dai ta bayyana cewa ta karrama jarumar ne bisa la'akari da ta yi da irin gudummuwar da take bai wa cigaban kungiyar wajen yakar cututtukan da kan addabi mata a al'ummar mu ta hanyar shirin da take gudanarwa a gidan Talabi
Hukumar dake sa'ido ga harkokin fina-finai tare kuma da tace su ta jihar Kano a karkashin jagorancin Gwamnan jihar Abdullahi Ganduje ta sanar da niyyar ta ta horas da yan fim akalla 450 a wani yunkuri na ganin ta kara tsaftace har
Labaran Kannywood
Samu kari