Sunaye: Manyan jaruman Kannywood dake cikin kwamitin kamfen din Aisha
A ranar Talata da 1 ga watan Janairun 2019 ne uwargidan shugaban kasar Najeriya, Asiha Buhari ta kafa kungiya da zata taimaka wurin tallata mai gidanta, Shugaban kasa Muhamadu Buhari gabanin babban zaben 2019.
Daily Trust ta ruwaito cewa Aisha Buhari za ta jogaranci kungiyar yakin neman zaben ne tare da uwargidan mataimakin shugaban kasar Najeriya, Dolapo Osinbajo.
Kamar yadda aka saba a kowanne shekara, 'yan siyasa ne hadin gwiwa da fitattun mutane musamman 'yan wasan kwaikwayo da ke da al'umma domin taya su yakin neman zabe.
DUBA WANNAN: 'Yan ta'addan sun kwace iko da kananan hukumomi 8 a jihar Katsina
A wannan karon, Aisha Buhari ta zabo wasu fittatun jaruman Kannywood da za su taya ta yakin neman zaben.
Ga sunayensu kamar haka:
1. Ali Nuhu
2. Adam A. Zango
3. Fati Abdullahi Washa
4. Halima Atete
5. Asiya Ahmad
5. Rukayya Dawaiyya
7. Maryam Yahaya
8. Fati S.U.
9. Bilkisu Abdullahi
10. Hannatu Bashir
11. Ali Isa Jita
12. Husainin Danko
13. Baban Chinedu
Muhimmiyar sanarwa: Shafin NAIJ.com Hausa ya koma LEGIT.ng Hausa. Mun gode da kasancewarku tare da mu.
Latsa wannan domin samun sabuwar manhajar labarai ta Legit.ng Hausa a wayar ku ta hannu: : https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa&hl=en
Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:
Facebook: https://facebook.com/legitnghausa
Twitter: https://twitter.com/legitnghausa
Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,
Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng
Asali: Legit.ng