Ministan harkokin wajen Italiya Antonio Tajani ya yi magana da takwaransa na Iran Abbas Araghchi inda suka tattauna kan rikicin da ya shafi mashigar Hormuz.
Ministan harkokin wajen Italiya Antonio Tajani ya yi magana da takwaransa na Iran Abbas Araghchi inda suka tattauna kan rikicin da ya shafi mashigar Hormuz.
Wani babban jami'i a rundunar sojin Iran ya tabbatar da cewa har yanzu akwai yiwuwar jamhuriyar ta Musulunci ta sake komawa fagen fama da Amurka.
Wani dauke da bindiga ta kutsa wani masallaci da ke Pakistan ya kuma tada wani abin fashewa da ake zargin bam ne, ya hallaka mutum 59, sannan 159 sun jikkata
Shugaban kasar Rasha ya tura wata rundna ta musamman faggen fama amma fa na yan mata yan rawa don su taya jami'an sojojin kasar nishadi a filin yakin Ukraine.
Kawo yanzu an yi jana'izar mutum talatin da takwas cikin Fulani makiyayan da jirgin sama ya sakarwa Bam a karamar hukumar Doma ta jihar Nasarawa ranar Talata.
A wata sanarwa ta bakin Antony Blinken, Gwamnati ta bayyana dalilian hana wasu zuwa Amurka ta hanyar hana su biza, haramcin za ta iya shafan iyalin mutanen.
Wani lamari mai tada hankali ya faru a jihar Pittsburg Pennsylvania da ke Amurka a yayin da jami'an yan sanda na SWAT suka gano gawar wani farfesa Iwuchukwu.
Lucile Randon, wacce aka fi sani da Siater Andre ita ce mutum da tafi kowanne 'dan Adam tsufa a duniya ta rasu tana da shekaru 118 a duniya a birnin Toulon.
Wani tsoho mai shekaru 97 ya ci karo da soyayya yayin da ya ke neman cika shekaru 100 a duniya. Bai taba aure ba sai yanzu kuma ya auri budurwa mai shekaru 30.
Gwamnatin kasar Sin ta bayyana adadin mutanen da cutar Korona tayi sanadiyar halakarsu cikin makonni biyar da suka gabata tskanin watan Disamba 2022 da Jan.
Bidiyon wata karamar yarinya da ta tashi cikin karnuka biyar ya ba jama'a mamaki. Ta koma rayuwa kamar karnukan inda ta ke tafiya kamar su da kafa da hannu.
Labaran duniya
Samu kari