Sani Hamza
5554 articles published since 01 Nuw 2023
5554 articles published since 01 Nuw 2023
Kayode Fayemi ya ce APC ta kauce daga manufofinta tare da gargadin cewa tsarin maslaha wajen fitar da ‘yan takara na iya haddasa rikici da rarrabuwar kawuna.
Tsohon minista, John James Udoedehe ya ce talauci da rashin aikin yi ne suka sa yake neman takarar gwamnan Akwa Ibom a karkashin jam’iyyar ADC a 2027.
APC ta gudanar da zabukan fitar da gwani na majalisar wakilai, inda Tajudeen Abbas, Yusuf Buhari, Yusuf Gagdi da wasu fitattun ‘yan siyasa suka samu nasara.
Shugaban INEC, Farfesa Josh Amupitan, ya tabbatar wa masu zabe a jihar Ekiti cewa kuri’unsu za su yi tasiri yayin zaben gwamna da za a gudanar ranar 20 ga Yuni.
Shugaba Bola Tinubu ya nada Farfesa Segun Aina a matsayin sabon shugaban JAMB domin maye gurbin Farfesa Is-haq Oloyede bayan karewar wa’adinsa a 2026.
Janar Yakubu Gowon ya tuno da yakin basasar Najeriya da kuma yadda Chukwuemeka Odumegwu Ojukwu ya shigo da makamai da suka yi sanadin kisan miliyoyin 'yan kasa.
JAm'iyyar ADC ta tantance Atiku Abubakar, Rotimi Amaechi da Muhammed Hayatu-Deen gabanin zaben fitar da gwani na shugaban kasa da za a yi ranar 25 ga Mayu.
Farashin danyen mai na Brent ya sauka zuwa dala 105 yayin da ake ci gaba da tattaunawar sulhu tsakanin Amurka da Iran kan rikicin Gabas ta Tsakiya.
Ana zargin mayaƙan Lakurawa sun kashe sojoji bakwai da wani farar hula a harin kwanton bauna da suka kai wa dakarun Operation Fasan Yamma a jihar Sokoto.
Sani Hamza
Samu kari