Sani Hamza
5547 articles published since 01 Nuw 2023
5547 articles published since 01 Nuw 2023
Shugaban Amurka Donald Trump ya yi hasashen murabus din Firayim Ministan Birtaniya Keir Starmer, yana zarginsa da gazawa kan shige da fice da manufofin makamashi.
Kasashen Amurka da Jamhuriyar Musulunci ta Iran sun fara tattaunawa a kasar Switzerland. A yayin tattaunawar Amurka ta yi wa Iran wani tayi kan shirin nukiliyarta.
Gwamna Biodun Oyebanji ya lashe wa’adin mulki na biyu a Ekiti bayan samun gagarumar nasara a zaben 2026, inda ya lashe dukkan kananan hukumomi 16 na jihar.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya taya Gwamna Biodun Oyebanji murnar lashe zaben Ekiti na karo na biyu, yana mai cewa nasarar ta nuna amincewar jama’a kan salon mulkinsa.
Hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta watau INEC ta fara kidaya da sanar da sakamakon kuri'un da al'umma suka kada a zaben gwamnan jihar Ekiti yau Asabar.
Iyalan jami’an sojin Najeriya da ake zargi da hannu a shirin juyin mulki sun zargi rundunar soji da cin zarafi, hana samun lauyoyi da kuma rashin bayyana gaskiya.
Gwamnan jihar Ekiti, Biodun Oyebanji na kokarin kafa tarihin zama zababben gwamnan na farko da ya lashe zabe sau 2 a jere idan ya samu nasara a zaben Ekiti 2026.
‘Yan sandan Najeriya sun gargadi masu aikata laifuffukan zabe a Ekiti, yayin da suka sanar da kammala shirin samar da tsaro yayin zaben gwamnan jihar.
Wata mata a Ibadan ta shigar da karar neman a raba aurenta da mijinta, inda ta zarge shi da rashin kulawa, lalata da mata, barnata kasuwancinta da cin zarafi.
Sani Hamza
Samu kari