Muhammad Malumfashi
20394 articles published since 15 Yun 2016
20394 articles published since 15 Yun 2016
Mun fahimci cewa Bashir Ahmaad ya je kotu, yana neman Alkali ya ba shi damar takarar majalisar wakilan tarayya a karkashin APC, yana ja da takarar Mahmud Gaya.
An amince da karin matsayin wasu Lauyoyi zuwa matsayin SAN. Sakatariyar kwamitin, Hajo Bello ta bada sanarwar hakan bayan wani zaman LPPC da aka yi a Abuja.
An bada asusun yakin neman zaben shugaban kasa da nufin Peter Obi ya kai labari a takaran da yake yi. Tun a jiyan dai wasu masoya sun fara aikawa da kudinsu.
An samu wani babba a jam’iyyar APC da ya bayyana gaskiyar halin da Bola Tinubu yake ciki. Wannan jigo a tafiyar APC ya fadi halin da ya ga Bola Tinubu a Legas.
Za a ji Bola Tinubu zai kara mutane 2, 000 a kwamitin kamfe bayan rigima ta barke a takarar APC. Da alama ‘Dan takarar shugaban kasan zai busa bayan ya ciza.
Mun samu labari Gwamnatin Kebbi tayi wa Abubakar Bagudu Usman tayin kujerar Mai ba gwamna shawara, Dallatun Kalgo yace bai bukatar wannan mukami, a ba matashi.
Abduljabbar Nasiru Kabara, wanda ake zargi da yin batanci ga Annabi Muhammad (SAW) ya zargi lauyansa da karbar N2m daga hannunsa, don bai wa alkali a sake shi.
Da yake taron UNGA a Amurka, Sarkin Kano na 14, Muhamadu Sunusi, ya yi kakkausar suka ga gwamnati mai ci ta jam’iyyar APC da cewa sam ba ta martaba ilimi ba.
Malaman jami’a sun dauki sama da watanni bakwai suna yajin-aiki, amma Dr. Abdallah Gadon Kaya yace sam yajin aikin ‘Yan ASUU bai sabawa Addinin Musulunci ba.
Muhammad Malumfashi
Samu kari