Muhammad Malumfashi
20378 articles published since 15 Yun 2016
20378 articles published since 15 Yun 2016
Tsohon gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike ya ce ya sa rayuwarsa cikin hadari domin tabbatar da Rotimi Amaechi ya zama gwamna a zaben shekarar 2007.
Tsohon gwamnan jihar Nasarawa, Tanko Al-Makura, ya yi magana kan shugabancin APC mai mulki inda ya ce kawai umarnin Bola Tinubu yake jira a kowane lokaci.
Dakarun rundunar sojin Najeriya tare da taimakon jami'an JTF sun samu nasarar daƙile hare-haren bama bamai 56 a gadar Marte zuwa Dikwe a jihar Borno.
Gwamna Abba Yusuf ya naɗa ƙarin manyan masu taimaka masa na musamman guda 19 don ƙarfafa shugabanci tare da fatan za su ba da gudunmawa ga ci gaban Kano.
Dr. Abdullahi Ganduje ya fuskanci kalubale da dama a tsawon watanni 22 da ya yi a kujerar shugabancin APC, haka kuma ya samu nasarori da suka haɗa nasarar zaɓe.
Gwamna Abba ya naɗa Ahmed Musa babban manajan Kano Pillars, inda aka kafa sabon kwamiti don inganta ƙungiyar da kuma sa ran za ta fuskanci manyan sauye-sauye.
Wani dan Majalisa ya tsokano ƴan Najeriya da ya kwatanta hatsarin jirgin zaman da ya girgiza Najeriya da haɗakar ƴan adawa ta ADC, mutane sun yi masa ca.
Solomon Dalung ya kare sabbin shugabannin ADC tare da musanta zargin kwace jam’iyyar, yana mai cewa babu bidiyon David Mark da ke nuna yana cusa kudi a aljihu.
A labarin nan, za a ji cewa dangantaka ta yi tsami a tsakanin hukumar tattara haraji ta kasa FIRS da kuma kamfanin rarraba hasken wutar lantarki na Kano, KEDCO.
Muhammad Malumfashi
Samu kari