Muhammad Malumfashi
21471 articles published since 15 Yun 2016
21471 articles published since 15 Yun 2016
Mataimakin gwamnan jihar Taraba, Alhaji Aminu Alkali, ya koma bakin aikinsa. Mataimakin gwamnan ya koma ne bayan ya kwashe watanni yana jinyar rashin lafiya.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hare-hare a jihar Kaduna. 'Yan bindigan sun kashe mutanen da ba su san hawa ba, ba su san sauka ba.
Mai martaba Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II ya jagoranci tawagar shugabannin fulani na duniya zuwa gidan marigayi Muhammadu Buhari da ke Kaduna.
Bayan faruwar iftila'i a Najeriya, Hukumar jiragen kasa ta Najeriya (NRC) ta dakatar da zirga-zirgar jirgin kasa daga Abuja zuwa Kaduna bayan hatsari.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nuna kaduwarsa kan hatsarin jirgin kasan da ya auku a kan hanyar Abuja-Kaduna. Ya ce ana daukar matakai kan lamarin.
Hukumar bincike watau NSIB ta bayyana cewa akalla da fasinjoji 6 ne suka aamu raunuka sakmakon hatsarin jirgin kasan Kaduna zuwa Abuja ranar Talata.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, zai mika ragamar mulki ga mataimakinsa har na tsawon wata guda. Makinde zai yi hakan ne domin tafiya hutu a wannan lokacin.
An tabbatar da mutuwar mutum 3 yayin da wani jirgin ruwada ya dauko manoma da doya ya nutse a jihar Borno jiya Litinin, 25 ga watan Agusta, 2025.
Malamin addinin Musulunci da ya yi limanci a dakin Ka'aba bayan zama ladani, Sheikh Abdul Wakeel ibn Sheikh Abdul Haq al-Hashimi ya rasu, an masa jana'iza a Saudiyya
Muhammad Malumfashi
Samu kari