Ibrahim Yusuf
4528 articles published since 03 Afi 2024
4528 articles published since 03 Afi 2024
Tsohon gwamnan jihar Edo, Sanata Adams Oshiomhole ya ce Bola Tinubu zai yi nasara a zaben 2027. Ya ce ko yau aka yi zabe a Najeriya Bola Tinubu zai yi nasara.
Gwamnan jihar Edo, Monday Okpebholo ya gana da sarakunan Kudu Maso Kudu a Benin. Gwamnan ya roki sarakunan su goyi bayan tazarcen Bola Tinubu a 2027.
Kamfanin man Najeriya na NNPCL ya rage kudin litar man fetur a birnin tarayya Abuja. NNPCL ya rage kudin litar fetur daga N935 zuwa N910 a sassan Abuja da kewaye.
Sarki Muhammadu Sanusi II ya nada Alhaji Jamilu Sani Umar a sabon dagaci a garin tsohon gwamna Abdullahi Umar Ganduje. wanda aka nada dan uwan Ganduje ne.
Kungiyar matasan Arewa ta TNYF a jihohi 19 da Abuja ta fitar da tsarin samawa Tinubu kuri'u miliyan 5.5 a 2027 a Arewa yayin ziyara ofishin Sanata Barau Jibrin.
Yan bindiga dauke da makamai sun kai hari kasuwa a karamar hukumar Wase ta jihar Filato. Sun sace yan kasuwa da kayan abinci da maganai a shaguna.
Gwamnatin Zamafara ta kaddamar da shirin raba tallafin kudi ta ATM na N75,00 a karamar hukumar Tsafe. Dauda Lawal ya bukaci yin amfani da tallafin da kyau.
Shugaban Amurka ya kai ziyarar farko kasar Saudiyya domin tattauna batutuwan tattali, zaman lafiya da diflomasiyya. Za a tattauna batun yakin da ake a Gaza.
Gwamnatin Neja ta rufe ta rufe wani otel da aka mayar da shi gidan karuwai da wasu gidajen karuwai a kusa da wani masallacin Juma'a a karamar hukumar Mokwa.
Ibrahim Yusuf
Samu kari