Aisha Ahmad
4003 articles published since 27 Mar 2024
4003 articles published since 27 Mar 2024
A labarin nan, za a ji cewa wata saniya ta jawo rikici a tsakanin manoma na makiyaya a jihar Kano, lamarin da ya jawo aka gwabza har mutum 12 suka jikkata.
A labarin nan, za a ji cewa jagoran NDC na kasa, Sanata Seriake Dickson ya bayar da tabbacin cewa jam'iyyar ta fara sanya sunayen 'yan takararta a manhajar INEC.
A labarin nan, za a ji cewa dakarun sojin Najeriya sun karbi wasu manyan yan ta'addan ISWAP da suka hana mazauna jihar Borno da kewaye zaman lafiya.
A labarin nan za a ji cewa gwamna Inuwa Yahaya ya ba wa yan Arewa hanyar da za a bi wajen kawo karshen matsalar rashin tsaro da ta hana yankin katabus.
A labarin nan, za a ji cewa Mai shari'a Justice Diruis Khobo ya kuma hana belin tsohon gwamnan jihar Kaduna Nasir El-Rufa'i, zai ci gaba da zama a hannun ICPC.
A labarin nan, za a ji cewa dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar ADC, Atiku Abubakar ya zargi gwamnatin APC d shirya amfani da hukumomi wajen hana su shiga zabe.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin jihar Borno ta karyata rahoton da ke cewa a dauki nauyin tubabbun 'yan ta'adda 40 domin shiga aikin sojan Najeriya.
A labarin nan za a ji jagoran Kwankwasiyya Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya kwantar da hankulan 'yan jam'iyyar NDC game da kalubalen shari'a gabanin 2027.
A labarin nan, za a ji cewa Malamin addinin Musulunci AbdulRauf Lagbaji, ya hango kuskure a rashin zartar da hukuncin kisa a kan yan bindiga a Najeriya.
Aisha Ahmad
Samu kari