Aisha Ahmad
3757 articles published since 27 Mar 2024
3757 articles published since 27 Mar 2024
A labarin nan za a ji cewa mataimakin gwamnan Kano Murtala Sule Garo ya ja manyan APC zuwa garin Gwarzo inda aka taro Hayatu Gwarzo zuwa jam'iyya mai mulki.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kano, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya fada wa magoya bayansa da na Peter Obi muhimmancin gaggawar rajista da NDC.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar NDC ta samu damar kawo karshen rikicin da ya kunno cikinta a reshen jihar Kano bayan sauya shekar Sanata Rabiu Musa Kwankwaso.
A labarin nan, za a ji cewa wasu daga cikin yan majalisar wakilai akalla 17 ne suka sauya sheka daga jam'iyyar hamayya ta ADC zuwa NDC da ke adawa da Tinubu.
A labarin nan, za a ji cewa Ministan ayyuka, David Umahi ya bayyana cewa Najeriya za ta ga amfanin komawar Tinubu karagar mulki bayan an sake zabensa.
A labarin nan, za a ji yadda tsohon Minista a gwamnatin Bola Tinubu ya lallaba ya sauya sheka zuwa jam'iyyar PDP sannan zai nemi kujerar gwamnan jiharsa.
A labarin nan za a ji jam'iyyar hadaka ta ADC ta yi zargin Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso da Peter Obi sun hada kai wajen shirya ficewarsu daga NDC gabanin 2027.
A labarin nan za a ji cewa jam'iyyark NDC ta fara shirye-shiryen shiga harkokin siyasar zaɓen 2027 yayin da ta mika tikitin takarar shugaban ƙasa ga shiyyar Kudu.
A labarin nan, za a ji cewa shugaban jam'iyyar NDC reshen jihar Kano, Hon. Mai Riga ya zargi shugaban Kwankwasiyya, Rabi'u Musa Kwankwaso da nuna ƙarfi.
Aisha Ahmad
Samu kari