Aisha Ahmad
3651 articles published since 27 Mar 2024
3651 articles published since 27 Mar 2024
Gwamnan jihar Jigawa, Malam Umar Namadi ya fito da sabon tsarin da zai ba shi damar tattaunawa da mazauna jihar a dukkanin kananan hukumomi kai tsaye.
Hukumar daukar ma'aikata ta kasa ta sanar da matasan kasar nan da su karkade takardunsu domin neman guraben aikin da ta ware domin rahe rashin aiki.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya bayyana cewa gwamnatin tarayya ta na sane da nauyin jama'a da ya rataya a wuyanta, kuma za ta yi abin da ya dace.
Rundunar 'yan sandan jihar Neja ta bayyana cewa an samu nasarar cafke daya daga cikin mutanen da su ka kai hari tare da garkuwa da mutane a jihar.
Hukumar karbar korafe-korafe da yaki da cin hanci da rashawa ta jihar Kano ta ce kamen da aka yi wa shugabanta ba zai hana binciken Abdullahi Ganduje ba.
Gwamna Uba Sani na jihar Kaduna ya bayyana cewa dole ce ya sa ya yi sulhu da 'yan ta'adda da su ka addabi mazauna kananan hukumomi daban-daban na jihar.
Ana zargin wasu daga cikin 'yan majalisun Najeriya sun daura dambar tasto Naira miliyan 480 daga jami'o'in tarayya kasar, tare da yi masu barzana.
Rikicin da ya shiga shiga tsakanin Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso da Abdullahi Umar Ganduje ya jawo gaba mai tsanani a tsakanin jagororin biyu na tsawon shekaru.
Rundunar 'yan sandan Kano ta bayyana cewa jama'a su yi taka tsan-tsan da wuraren da ake taruwa, saboda an samu rahoton wasu bata gari za su kai hari.
Aisha Ahmad
Samu kari