Aisha Ahmad
3651 articles published since 27 Mar 2024
3651 articles published since 27 Mar 2024
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa an samu masu zuba hannun jari da su zuba hannun jarin Daloli a Najeriya, wanda aka yi fatan zai inganta kasar .
An fara waiwayen yadda ma'aikatar sadarwa karkashin jagorancin Farfesa Isa Ali Pantami a gwamnatin Muhammadu Buhari ta dakile yunkurin karin kudin waya.
Wasu daga cikin kungiyoyin daliban Najeriya sun yi watsi da shirin gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ya raba masu shinkafa, sun bukaci a magance matsalolin Najeriya.
Shugaban kungiyar kwadago na kasa, Kwamred Joe Ajaero ya bayyana cewa ba za su nade hannayensu, ana kallon gwamnati ta na kara wa 'yan kasa wahala ba.
'Yan kasuwa sun fada a cikin rudani bayan an samu tashin gobara a wata kasuwa da ke Sakkwato, har yanzu jami'a su na kokarin shawo kan wutar da ta kama ranar Talata.
Jafar Jafar ya bayyana cewa rabon awaki da gwamna Abba Kabir Yusuf ya yi da kansa bai dace da kujerar da ya ke kai ta jagorancin jama'ar jihar Kano ba.
Rundunar sojojin Najeriya na ci gaba da rike wuta a kan 'yan ta'adda, musamman mayakan Bello Turji da su ka addabi rayuwar mazauna Arewacin Najeriya.
Gwamnatin tarayya ta ce kokarin da hukumomin tsaro su ke yi ya na taka muhimmiyar rawa domin a kawar da ta'addanci a fadin Najeriya a cikin shekaru biyu.
Farfesa Usman Yusuf ya ce wajibi ne kowan musulmi ya tsoma baki a kan abubuwan addini da ba su dace ba bayan malaman Izala za su jagoranci taron addu'a a Abuja.
Aisha Ahmad
Samu kari