Aisha Ahmad
3824 articles published since 27 Mar 2024
3824 articles published since 27 Mar 2024
Gwamnatin Kano ta biya N21bn daga cikin Naira biliyan 48.6 da gwamnatin Abdullahi Umar Ganduje ta hana wasu daga cikin 'yan fansho da suka hidimtawa jihar.
Shugaban hafsoshin tsaron kasar nan, Janar Christopher Musa ya bayyana cewa za su tarkata dukkanin karfinsu a waje guda wajen tabbatar da kawo karshen ta'addanci.
Gwamnan Binuwai ya bayyana cewa 'yan bindiga sun mamaye wasu yankuna a jihar, inda suke ci gaba da kai hare-hare babu kakkautawa suna salwantar da rayuka.
Mashawarcin shugaban kasa a kan harkokin tsaro, Nuhu Ribadu ya bayyana takaicin yadda ake samun karuwar matsalolin tsaro a jihohin Najeriya a baya bayan nan.
Gwamnatin Uba Sani ta Kaduna ta bayyana cewa an kwace wasu filayen makarantu da tsohuwar gwamnatin jihar ta cefanar domin inganta koyo da koyarwa a makarantun.
Sakataren yada labaran NNPP na kasa, Ladipo Johnson ya bayyana cewa maganganun Ganduje a rabuwar kai a jam'iyya ba shi da wani amfanin a zo a gani.
Gwamnan jihar Filato, Caleb Muftwang ya bayyana rashin jin dadin yadda ayyukan rashin tsaro ke ci gaba da kamari a sassa daban-daban da ke jihar tun daga 1999.
Tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya bayyana fatan za a kawo karshen zubar da jini a Falasdinu yayin da ake tare da tabbatarwa da Falasdinuwa yancinsu.
Tsohon dan takarar shugaban kasa, Omoloyere Sowore ya bayyana cewa tsohon ggwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i ba shi da nagarta a siyasar kasar nan.
Aisha Ahmad
Samu kari