Aisha Ahmad
3822 articles published since 27 Mar 2024
3822 articles published since 27 Mar 2024
Gwamnan Nasarawa, Abdullahi Sule, ya bayyana matsayin Arewa a zaben 2027, yana cewa za a goyon bayan Bola Ahmed Tinubu ya sake neman takara a nan gaba.
Tsohon dan majalisa wakilan kasar nan, Tajudeen Yusuf ya ce wasu gwamnoni a jam'iyyar PDP na haddasa rikici don su samu hujjar sauya sheka zuwa APC.
Hadakar Atiku ta ce sauya shekar gwamnonin PDP ba abin mamaki ba ne, tana zargin wasu da yin aiki da Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu kafin 2027.
Dr. Hakeem Baba-Ahmed ya ce ya bar mukaminsa na Mai ba mataimakin shugaban kasa shawara a kan harkokin siyasa saboda yadda ake tafiyar da gwamnatin tarayya.
A cikin watan Afrilu kadai, an yi yunƙurin kutse gidan Kashim Shettima, an yi zargin hana shi shiga Villa, sannan an yi zargin rikici ya balle a kan idonsa.
Hukumar FGSHLB ta fara tattara jerin sunayen ma'aikatan da suka yi ritaya da suka kasa biyan cikakken lamunin gidajen da suka samu daga gwamnatin tarayya.
Sanata AbdulRahman Kawu Sumaila ya bayyana dalilin ficewarsa daga jam’iyyar NNPP da cewa ya samo asali ne daga bukatar kare al’ummarsa da cika alkawuran da ya ɗauka.
Jam'iyya mai mulki ta APC tana samun tagomashin sababbin yan siyasa da suka yi fice a jam'iyyusu na PDP, NNPP da LP, kuma ana sa ran wasu za su sauya sheka nan gaba.
Tsofaffin ‘yan majalisar CPC na 2011, sun nada Al-Makura a matsayin jagora a APC, inda suka caccaki Nasir El-Rufa'i da tsohon Antoni Janar, Abubakar Malami.
Aisha Ahmad
Samu kari