Aisha Ahmad
3822 articles published since 27 Mar 2024
3822 articles published since 27 Mar 2024
Majalisa ta karɓi sunayen da ShugabaTinubu ya aika don nada shugabanni a sababbin hukumomin ci gaban NCDC, SWDC da SSDC, za a fara tantance su nan ba da jimawa ba.
Hukumar NWDC ta bayyana cewa an soke tallafin karatu na waje bisa umarnin gwamnatin tarayya, za ta mayar da hankali kan inganta ilimi a cikin gida.
Shugaba Bola Tinubu ya jinjina wa Soludo bisa ci gaban Anambra tare da bayyana shirin yin aiki tare da gwamnan domin mayar da jihar cibiyar cigaba.
Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio ya ce ba zai yi murabus ba duk da zarge-zargen cin zarafi da magudin zabe, wadanda ya karya baki daya.
Aliko Dangote ya kai ziyara NNPCL domin farfaɗo da haɗin gwiwa, bayan tangarɗar da aka samu a lokacin Mele Kyari, ana sa ran gina sabuwar alaka a tsakaninsu.
Matashi Mustapha PK, mai shekaru 25, ya auri Anty Samira mai shekaru 39, inda suka bayyana cewa soyayya tsantsa ce ta hada su ba kwadayi ba ko wani abu na daban.
Najeriya ta kammala biyan bashin dala biliyan $3.4 daga IMF, wanda aka karba a 2020 don tallafin Korona; yanzu ba ta cikin jerin kasashen da ake bi bashi.
Daniel Bwala ya ce ikirarin haɗakar jam’iyyun adawa kafin zaɓen 2027 mafarki ne kawai, ya ce babu wata jam’iyya mai goyon bayan su Atiku wajen adawa da Bola Tinubu.
Khalifa Muhammadu Sanusi II ya bukaci 'yan kasuwa su zuba jari a Najeriya, ya ce tattalin arzikin kasar da na Kano zai ba su damar samun riba mai yawa.
Aisha Ahmad
Samu kari