Aisha Ahmad
3822 articles published since 27 Mar 2024
3822 articles published since 27 Mar 2024
Ofishin yada labaran Atiku Abubakar ya caccaki Daniel Bwala, ya ce kalamansa na nuna APC na tsoron hadakar ‘yan adawa da ke shirin ceto Najeriya.
Shugaban APC a Kano, Abdullahi Abbas, ya zargi gwamnatin jihar da yaudarar jama'a, ya ce dole APC ta dawo mulki a zabe mai zuwa ta kowane irin hali.
Rikicin cikin gida a NNPP ya kara ta’azzara a Kano, inda manyan jiga-jigan jam'iyyar suka rabu da Kwankwaso, ciki har da Alhassan Rurum da Madakin Gini.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, ya nada Malam Haladu Mohammed Mai Ba da Shawara kan Inganta Ilimi. Wannan nadin na daga cikin matakan gwamnati inganta ilimi.
Wata kungiyar Arewa ta zargi Dakta Bello Matawalle da karkatar da N528bn lokacin mulkinsa a Zamfara, yayin da hadiminsa ya kare shi daga zarge-zargen.
Hakeem Baba-Ahmed ya shawarci Peter Obi da Rabi'u Kwankwaso su janye daga takara a 2027, ya ce su da Tinubu da Atiku su bar wa matasa jagorancin Najeriya.
Shugaba Bola Tinubu ya ce matsalolin tattalin arziki sun kusan sa ya daina karanta jaridu; amma yanzu an fara ganin alfanun matakan da ya dauka kan tattalin arziki.
Kotu ta amince da ƙarin shaidu a shari’ar Hadi Sirika, yayin da EFCC ke tuhumarsa tare da ’yarsa, surukinsa da kamfaninsu a kan almunduhanar sama da N2bn.
Bankin Duniya ya bukaci Najeriya ta kare talakawa daga hauhawar farashi, ta samar da ayyukan yi, da amfani da kudin man fetur don rage talauci a cikin jama'a.
Aisha Ahmad
Samu kari