Ahmad Yusuf
11498 articles published since 01 Mar 2021
11498 articles published since 01 Mar 2021
Yayin da ake shirin maka gwamnan Delta da kotu kan sauya sheka zuwa APC, jam'iyyar PDP a jihar Enugu ta karɓi manyan ƴan siyasa biyu da suka baro LP.
Kamfanin mai na ƙasa watau NNPCL ya fara korar mutanen tsohon shugabansa, Malam Mele Kyari a wani sabon sauye sauye da Bayo Ojulari ya ɓullo da shi.
Gwamnan Kuros Riba, Bassey Otu ya ce kyakkyawan shugabancin Bola Tinubu ne jawo ra'ayin gwamnoni da manyan ƴan siyasa zuwa jam'iyyar APC mai mulki.
Gwamna Umar Namadi Ɗanmodi ya karɓi mambobi 216 daga NNPP da PDP zuws APC, sun ce shugabancin gwamnan da ayyukan alherin da yake ne suka ja hankalinsu.
Tsohon mataimakin shugaban PDP, Cif Bode George ya nuna takaici kan yunƙurin sauya shekar gwamnoni 4 zuwa APC, ya ce wannan abin kunya ne a siyasa.
Tsohon mataimakin shugaban PDP na ƙasa, Bode George ya nuja damuwa kan yunkurin Atiku Abubakar na sake neman takarar shugaban ƙasa karo na uku a inuwar PDP.
Dakarun hukumar Hisbah ta jihar Kano sun kai samame wani wuri da mutane ke truruwa bayan an fara raɗe-raɗin ya na ɗaukr da sawun kafar Annabi SAW a jihar Kano.
Jami'an tsaro sun musanta rahoton da ke yawo cewa sabuwar kungiyar ta'addanci mai suna Mahmouda ta ɓulla a Kwara, sun ce wani kwamanda ne a Boko Haram.
Shugaban APC na ƙasa, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana cewa jam'iyyar ta haɗa kai da Majalisa domin ba ƴan Najeriya mazauna waje damar kaɗa kuri'a.
Ahmad Yusuf
Samu kari