- All (1065)
- Labarai (920)
- Siyasa (122)
- Labaran duniya (9)
- Wasanni (7)
- Mutane (4)
- Nishadi (2)
- Labaran Kannywood (1)
AbdulRahman Rashida
Babban 'dan Honarabul Bala Ali, Dan majalisa mai wakiltar mazabar Dass a majalisar dokokin jihar Bauchi ya mutu a hannun yan bindiga masu garkuwa da mutane.
Hukumomin asibitin koyarwan jami'ar Abubakar Tafawa Balewa ATBUTH dake jihar Bauchi ta bayyana cewa an gano dan tagwayen da aka sace a asibitin makon da ya gab.
Gwamna Samuel Ortom na jihar Benue ya karyata rahotannin cewa ya yi hannun riga da Gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike, kan rikicin da ya kara'de jam'iyyar (PDP).
An dakatar da shirin kaddamar da yakin neman zaben Jam’iyyar All Progressives Congress APC sakamakon rikicin da ya kunno kai biyo bayan sakin sunayen mambobin
Gwamnan jihar Benue, Samuel Ortom, a ranar Litnin, ya yi watsi da rahotannin cewa yana goyon bayan tsige Shugaban uwar jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP)
Shugaba Muhammadu Buhari ya dawo gida Najeriya bayan kwashe mako duga a birnin New York, Amurka inda ya halarci taron gangamin majalisar dinkin duniya na 77.
Amurka - Shugaba Muhammadu Buhari ya zanna da Firai Ministan Girka, Kyriakos Mitsotakis, a New York, hedkwatar majalisar dinkin duniya dake kasar Amurka...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana cewa dubi da yadda dakarun sojin Najeriya suka kara kaimi wajen yakan yan bindiga, matsalar tsaro zai zama tarihi.
Yan bindiga masu garkuwa da mutane sun yi awon gaba da wasu jiga-jigan jam'iyyar All Progressives Congress (APC) a babban titin Kaduna-Kachia a jihar Kaduna.
AbdulRahman Rashida
Samu kari