- All (1039)
- Labarai (897)
- Siyasa (121)
- Labaran duniya (9)
- Wasanni (5)
- Mutane (4)
- Nishadi (2)
- Labaran Kannywood (1)
AbdulRahman Rashida
Jakadan kasar Sin zuwa Najeriya, Mr Cui Jianchun, ya bayyana cewa gwamnatin kasarsa ba ta da niyyar kwace kadarorin Najeriya idan ta gaza biya basussukan da ake
Kungiyar ma'aikatan lantarki a Najeriya watau National Union of Electricity Employees (NUEE) ta sake barazanar kashe wutar kasar gaba daya idan gwamnati ta ki
Gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike, ya lashi takobin tona asirin wasu shugabannin jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) masu ikirarin su iyayen jam'iyyar ne.
Sifeto Janar na yan sanda, IGP Usman Baba, ya bada umurnin hukunta Farfesa Zainab Duke Abiola da mai'aikinta Rebbeca Enechido bisa dukan tsiya da suka yiwa
Shugaban kungiyar Likitocin Zuciya a Najeriya, Dr Okechukwu Ogah, ya bayyana yadda adadin masu ciwon zuciya yayi tashin gwauron zabo cikin manya a Najeriya
Birnin Kebbi - Tsohon na kusa da Shugaba Muhammadu Buhari, Injiniya Buba Galadima, ya siffanta gwamnatin Buhari a matsayin lalaci a tarihin mulkin Najeriya.
Uwar Jam'iyyar Peoples Democratic Party PDP a ranar Laraba ta kira zaman gaggawa bisa baran-baran da wasu jiga-jigan jam'iyyar sukayi da yakin neman zaben.
Lafia - A wani sabon magudi da aka bankado a aikin ma'aikatar jinkai da jin dadin al'umma, gwamnatin tarayya ta bankado makarantun karya 349 a jihar Nasarawa.
Rikicin jam'iyyar adawa ta Peoples Democratic Party (PDP) ta dau sabon salo yayinda manyan jiga-jiganta sukayi hannun riga da yakin neman zaben Alhaji Atiku.
AbdulRahman Rashida
Samu kari