- All (1065)
- Labarai (920)
- Siyasa (122)
- Labaran duniya (9)
- Wasanni (7)
- Mutane (4)
- Nishadi (2)
- Labaran Kannywood (1)
AbdulRahman Rashida
Farashin danyen mai a kasuwar duniya ya fadi a yau ranar Juma'a, 23 ga watan Satumba yayinda Najeriya ke fama da satar danyen mai dake gudana a kudancinta.
Rana Bata Karya, Gwamnan jihar RIvers ta hau minbarin fara tonon silili kan wasu jiga-jigan jam'iyyar Peoples's Democratic Party PDP a yau Juma'a, 23 ga Satumba
Kotun Kolin Najeriya ta yi watsi da karar da aka shigar kan tilastawa jam'iyyar adawa ta Peoples Democratic Party, PDP baiwa dan kudancin Najeriya takarar kuje.
Jam'iyyar adawa People’s Democratic Party PDP ta bayyana cewa ba zata fasa rantsar da kwamitin yakin neman zabenta ba ranar Laraba, 28 ga watan Satumba, 2022.
Jakadan kasar Sin zuwa Najeriya, Mr Cui Jianchun, ya bayyana cewa gwamnatin kasarsa ba ta da niyyar kwace kadarorin Najeriya idan ta gaza biya basussukan da ake
Kungiyar ma'aikatan lantarki a Najeriya watau National Union of Electricity Employees (NUEE) ta sake barazanar kashe wutar kasar gaba daya idan gwamnati ta ki
Gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike, ya lashi takobin tona asirin wasu shugabannin jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) masu ikirarin su iyayen jam'iyyar ne.
Sifeto Janar na yan sanda, IGP Usman Baba, ya bada umurnin hukunta Farfesa Zainab Duke Abiola da mai'aikinta Rebbeca Enechido bisa dukan tsiya da suka yiwa
Shugaban kungiyar Likitocin Zuciya a Najeriya, Dr Okechukwu Ogah, ya bayyana yadda adadin masu ciwon zuciya yayi tashin gwauron zabo cikin manya a Najeriya
AbdulRahman Rashida
Samu kari