- All (1039)
- Labarai (897)
- Siyasa (121)
- Labaran duniya (9)
- Wasanni (5)
- Mutane (4)
- Nishadi (2)
- Labaran Kannywood (1)
AbdulRahman Rashida
Ministan Kwadago Da Daukar Aiki, Chris Ngige, ya bayyana cewa gwamnatin tarayya na shawarar karin albashi ga dukkan ma'aikata a Najeriya saboda wahalar rayuwa.
Babbar kotun tarayya dake Jalingo, jihar Taraba, ta tabbatar da Agbu Kefas a matsayin dan takaran gwamnan jihar Taraba na jam'iyyar adawa (PDP) a zaben 2023.
Wata babbar kotun tarayya dake zamanta a Jalingo, jihar Taraba ta soke zaben Emmanuel Bwacha a matsayin dan takaran gwamnan jihar na jam'iyyar adawa a jiharAPC.
Jami'an hukumar hana fasa kwabrin kwayoyi NDLEA, a ranar Asabar, 17 ga Satumba sun damke fasinjoji biyu da bindigogin PAP guda 18 da harsasai 1,300 a jihar Kogi
Shugaba Muhammadu Buhari ya tafi birnin New York, kasar Amruka don halartan taron gangamin majalisar dinkin duniya. Wakilin kamfanin dillancin labaran Najeriya.
Ingila - Masarauta da gwamnatin kasar Ingila ta sanar da cewa za'a yi jana'izar Sarauniyar Elizabeth II ranar Litinin 19 ga watan Satumba, 2022 a birnin Landan.
Kotun Ma'aikata Ta kasa ta sanar da ranar yanke hukunci kan karar da gwamnatin tarayya ta shigar kan kungiyar Malaman Jami'a (ASUU). Kotun ta zabi ranar Laraba.
Bidiyon wata malamar makaranta yar kasar Indonesia wacce ta rasu tana karatun Al-Qur'ani mai girma ya bayyana a kafafen ra'ayi da sada zumunta na yanar gizo.
Gwagwalada - An tabbatar da mutuwan mutum goma sha tara (19) sakamakon mumunan hadarin da ya auku a babban titin Yangoji-Gwagwalada dake birnin tarayya Abuja.
AbdulRahman Rashida
Samu kari