
- All (1065)
- Labarai (920)
- Siyasa (122)
- Labaran duniya (9)
- Wasanni (7)
- Mutane (4)
- Nishadi (2)
- Labaran Kannywood (1)
AbdulRahman Rashida







A Yayin da Kotun Koli Ke Yin Shirin Fitar da Hukuncin Shariar INEC da Jamiyyar NNPP A Ranar Jumaa Mai zuwa To Kuwa Muna nan Muna Jira Martanin Jamiyyar NNPP

Dan takarar shugaban kasar Najeriya na jam'iyyar adawa ta PDP, Alhaji Atiku Abubakar, ya zanna da manyan lauyoyi guda 19 da ya zaba su kwato masa hakkinsa.

Yayinda jihohi ke shirin zaben gwamnoni da zai gudana a jihohi 28, wata babbar jigon jam'iyya mai mulki a Sokoto ta sauya sheka zuwa jam'iyyar adawa ta APC.

Hukumar INEC ta sanar da kammala zaben shugaban kasa da na yan majalisun tarayya. INEC ta ce jam'iyyu takwas ne suka raba kujerun majalisa amma PDP a APC sunfi.

Yayinda ake saura yan kwanaki kalilan zaben gwamnonin jiha a Najeriya, Legit Hausa ta tattaro muku jerin yan takara kujerar gwamna karkashin jam'iyyar APC.

Wani ɗan gwagwarmaya ya ja kunnen ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar APC, Asiwaju Bola Tinubu, kan yayi taka tsan-tsan da gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai

Tunda Mai Yiwu wa Ta Riga data faru, Ya Kamata Atiku Kawai Ka Yarda Ka Faɗi Zaɓe, Kai Kuma Ayu Ka Sauka Daga Shugabancin PDP, Tunda Ka Gaza Komai Inji Fayose

Bayan kwashe sa'o'i a layi ana ka'da kuri'u, an kammala zabe a wasu runfunan zabe a fadin tarayya kuma tuni an kammala kirga kuma har sakamako sun fara fitowa.

Duniya Daman Masu Iya Magana Sun ce: Duniya juyi juyi ce wai kwaɗo ya jishi a cikin ruwan zafi Yanzu Gwamna Lalong Ya Tunkuyi Ƙasa a Takarar da Yayi Ta Sanata
AbdulRahman Rashida
Samu kari