
- All (1065)
- Labarai (920)
- Siyasa (122)
- Labaran duniya (9)
- Wasanni (7)
- Mutane (4)
- Nishadi (2)
- Labaran Kannywood (1)
AbdulRahman Rashida







Ministar kudin Najeriya, Hajiya Zainab Ahmed Shamsuna, ta yi kira ga yan Najeriya sai dai suyi hakuri su cigaba da shan wahalar karancin Naira kamar yadda.

Biyo Bayan Kamfen ɗin APC Daya bar Baya da Ƙura, Faɗa ya Ɓarke, Inda Ƴan Jagaliya Suka Harbi Jami'in Ɗan Takarar Gwamna da Bindiga, A Yayin da Zarge Zarge Yayi

Gwamnan Jihar Kaduna malam Nasiru Elrufai yace Tunda yake gwamna Sisin Yan Kaduna Bai taba ci ba da sunan sata, Wanda ya karyata Yazo mu dafa kur'ani mai girma

Ku yafe min dan Allah,Na Tuba Domin ba Laifi na bane, na Birki ne, Inji Direba Dan Katobara Daya Ja Mota ta Haɗu da Jirgin Ƙasa a Lagos 6 Suka Sheka Barzahu

Gaba da gabanta Aljani ya taka wuta: Yadda Zaratan Sojojin Najeriya Suka Tsinkayi Wani Caji Ofis Cike Da Ƴan Sanda Tare da Gyarawa Wani ɗan Sanda Zama Tsaf

Abu Namu Maganin a Kwabe Mu: Gbajabiamila Shugaban Malisar Dokoki Tsohon Bulailiya ne ya Kere Sa'a A Jerin Wadanda Zasu Iya Zamtowa Tinubu Shugaban Ma'aikata

Allah Ya Yiwa Shahrarren Dan Kwangila a Jihar Kano, Alhaji Sani Dahiru Yakasai, Rasuwa a ranar Alhamis, 9 ga watan Maris 2023 bayan doguwar jinya da yayi fama.

Dan kasar Sin, Frank Geng-Quangrong, wanda ake zargi da kisan Ummita Sani ya bayyana kotun shari'a cewa bai yi niyyar kashe budurwarsa ba kuma bai son ya mutu.

Shehun Malami Yayi Kira Ga CBN da Asakarwa Mutane Kudi Saboda Tunkarowar Ramadan Saboda A cewar Malamin kuma yayi bayanin cewa, Ramadana lokaci ne na tubarwa
AbdulRahman Rashida
Samu kari