A labarin nan, za a ji cewa gwamna Abba Kabir Yusuf ya ce tsohon mataimakinsa, Aminu Abdussalam Gwarzo ya so ya kore shi daga kan kujerar gwamnan Kano.
A labarin nan, za a ji cewa gwamna Abba Kabir Yusuf ya ce tsohon mataimakinsa, Aminu Abdussalam Gwarzo ya so ya kore shi daga kan kujerar gwamnan Kano.
Hukumar kwallon kafar Afrika ta CAF ta soke nasarar da kasar Senegal ta samu a gasar AFCon ta 2025, inda ta bayyana Morocoo wacce da lashe kofin.
Kungiyar wasan kwallon kafa ta Everton ta fatattaki manajan ta Rafael Benitez a ranar Lahadi, bayan wata takwas da ya karba ragamar kungiyar kwallon kafan.
AFCON 2021 - kungiyar kwallon kafa ta ƙasar Kamaru, ta samu nasara kan takwararta ta ƙasar Burkina Faso a wasan farko na rukunin A da aka fafata yau Lahadi.
Kungiyar Napoli ta bada sanarwa cewa Coronavirus ta harbi ‘Dan wasan gaban na Super Eagles. Saura kwanaki 10 rak a fara gasar cin kofin nahiyar Afrika da za ayi
Hukumar NFF nada Jose Peseiro a matsayin sabon kocin Super Eagles. Kocin ya taba aiki a Afrika da wasu manyan kungiyoyin kwallon kafa da ake ji da su a Duniya.
Hukumar kwallon kafa a Najeriya (NFF) ta alanta nadin Jose Peseiro a matsayin sabon kocin yan kwallon Najeriya Super Eagles. Wannan sanarwa ta fito ne Laraba.
Shugaban NFF da Ministan wasanni su na zawarcin Jose Mourinho domin ya karbi aikin Super Eagles. Amaju Pinnick yace sun yi kokarin dauko hayar irinsu M.Krstajic
Hukumar kula da harkar kwallon kafa watau NFF ta bada sanarwar korar babban koci, Gernot Rohr a yau. NCC ta zabi wanda zai maye gurbinsa na wani 'dan lokaci.
Mun kawo Kungiyoyi 16 da su ka isa mataki na gaba a gasar Champions League. Wannan karo Barcelona za ta buga Europa League yayin da aka yi waje da kungiyar AC.
A yau Rachael Aladi Ayegba ta zama direbar mota irin kirar bas 185 a kasar Birtaniya. Ayegba ta bugawa kungiyar Super Falcons da take buga kwallon kafa a da.
Wasanni
Samu kari