Tsohon ministan sadarwa da tattalin arzikin zamani, Sheikh Isa Ali Pantami ya sauya sheka daga APC zuwa PDP, an tsayar da shi takarar gwamna a Gombe.
Tsohon ministan sadarwa da tattalin arzikin zamani, Sheikh Isa Ali Pantami ya sauya sheka daga APC zuwa PDP, an tsayar da shi takarar gwamna a Gombe.
Arsenal ta lashe gasar firimiya karo na farko cikin shekara 22 bayan Man City ta tashi 1-1 da Bournemouth, yayin da David Raya da Declan Rice suka taka rawa sosai.
Tunisiya da Super Eagles za su fafata a filin kwallon Roumde Adjia a ranar Lahadi a AFCON. Duk wanda ya samu nasara, zai hadu da kasar Burkina Faso ko Gabon.
Najeriya ta doke Guinea Bissau a gasar AFCON da ake bugawa a kasar Kamaru. Muhammadu Buhari ya fito ya taya ‘Yan wasan Najeriya murna bayan nasarar da suka samu
Yan kwallon Najeriya Super Eagles suna fara buga wasarsu na uku a gasar kofin nahiyar Afrika tare da yan kwallon kasar Guinea Bissau. Ana buga wannan wasa ne a
An gano za a rika biyan ‘Yan tawagar Super Eagles $5000 da zarar sun yi nasara a wasa a gasar AFCON. Kawo yanzu 'yan kwallon Najeriya sun samu N4.1m a gasar.
Kungiyar wasan kwallon kafa ta Everton ta fatattaki manajan ta Rafael Benitez a ranar Lahadi, bayan wata takwas da ya karba ragamar kungiyar kwallon kafan.
AFCON 2021 - kungiyar kwallon kafa ta ƙasar Kamaru, ta samu nasara kan takwararta ta ƙasar Burkina Faso a wasan farko na rukunin A da aka fafata yau Lahadi.
Kungiyar Napoli ta bada sanarwa cewa Coronavirus ta harbi ‘Dan wasan gaban na Super Eagles. Saura kwanaki 10 rak a fara gasar cin kofin nahiyar Afrika da za ayi
Hukumar NFF nada Jose Peseiro a matsayin sabon kocin Super Eagles. Kocin ya taba aiki a Afrika da wasu manyan kungiyoyin kwallon kafa da ake ji da su a Duniya.
Hukumar kwallon kafa a Najeriya (NFF) ta alanta nadin Jose Peseiro a matsayin sabon kocin yan kwallon Najeriya Super Eagles. Wannan sanarwa ta fito ne Laraba.
Wasanni
Samu kari