A labarin nan, za a ji cewa gwamna Abba Kabir Yusuf ya ce tsohon mataimakinsa, Aminu Abdussalam Gwarzo ya so ya kore shi daga kan kujerar gwamnan Kano.
A labarin nan, za a ji cewa gwamna Abba Kabir Yusuf ya ce tsohon mataimakinsa, Aminu Abdussalam Gwarzo ya so ya kore shi daga kan kujerar gwamnan Kano.
Tsohon dan wasan Super Eagles, Henry Nwosu, ya rasu a Lagos, yana da shekaru 62, Segun Odegbami ya ce, Nwosu ya taka rawar gani wajen lashe AFCON na 1980.
Lionel Messi ya yi magana, ya yabi Cristiano Ronaldo a game da komawarsa kungiyar Man Utd. A karon farko, Messi ya yi magana a game da ‘dan wasan da kungiyarsa.
Mun tattaro muku jerin masu horar wa 8 a fagen kwallon kafa da suka rasa aikinsu da kungiyoyin da suke jagoranta, yayin da Ronaldo ke taka leda a karkashin su.
Za a ji Kocin da ake ganin za su iya maye gurbin Ole Gunnar Solskjaer a Manchester United. An fara kawo sunayen masu horaswar da za a iya yi wa tayin kujerarsa.
Shahararren jarumi a masana'antar shirya fina-finan Hausa ta Kannywood, Sani Garba, ya karayata rahoton da ake yaɗa wa a kafafen sada zumunta cewa ya mutu.
Daga karshe dai kungiyar kwallon kafa na Manchester United ta sallami manajan ta Ole Gunner Solskjaer. Kungiyar ta bayyana hakan ne a cikin wata sanarwa da ta f
Legit.ng Hausa ta tattaro wasu daga cikin tsofaffin ‘yan kwallon da yanzu rayuwarsu ta zama abin tausayi. A halin yanzu su na fama da muguwar fatara da kadaici
Ko da bai yi suna a Duniya ba, da wuya a samu ‘dan kwallon da ya fi Faiq Bolkiah kudi. Tsohon ‘Dan wasan kungiyar Chelsea da Arsenal ya ba Dala biliyan 20 baya.
An tuhumci mai tsaron gidan kungiyar kwallon matan kasar Iran, Zohreh Koudaei, da kasancewa namiji bayan nasarar da Iran ta samu kan Jordan a wasar kwallo a Sat
Ana sa ran Barcelona za ta nada Xavi Hernandez a matsayin sabon kocin da zai maye gurbin Ronald Koeman. Tsohon ‘dan wasan zai bar kungiyar da ya bari a 2015.
Wasanni
Samu kari