Tsohon ministan sadarwa da tattalin arzikin zamani, Sheikh Isa Ali Pantami ya sauya sheka daga APC zuwa PDP, an tsayar da shi takarar gwamna a Gombe.
Tsohon ministan sadarwa da tattalin arzikin zamani, Sheikh Isa Ali Pantami ya sauya sheka daga APC zuwa PDP, an tsayar da shi takarar gwamna a Gombe.
Arsenal ta lashe gasar firimiya karo na farko cikin shekara 22 bayan Man City ta tashi 1-1 da Bournemouth, yayin da David Raya da Declan Rice suka taka rawa sosai.
A ranar Litinin, 29 ga watan Nuwamba, 2021, aka bada kyautar Ballon d’Or na shekar nan ta 2021. Mun kawo jerin 'dan wasan Duniya har zuwa wanda ya zo na 30.
Hukumar kwallon kafa na FIFA ta hada Portugal da kasar Italiya a rukuni daya na zuwa gasar kofin Duniya. FIFA ta hada Portugal da Italy da Sweden da Macedonia.
Akwai yiwuwar Manchester United ta nada Ralf Rangnick a kan kujerar da Ole Gunnar Solskjaer ya bari. A kan yi wa Ralf Rangnick lakabi da ‘Farfesan kwallon kafa’
An samu ɗan wasan Real Madrid Karim Benzema da laifin cin amana kan batun da ya shafi wani faifan bidiyon lalata na wani tsohon dan kwallon Faransa da suka taka
Lionel Messi ya yi magana, ya yabi Cristiano Ronaldo a game da komawarsa kungiyar Man Utd. A karon farko, Messi ya yi magana a game da ‘dan wasan da kungiyarsa.
Mun tattaro muku jerin masu horar wa 8 a fagen kwallon kafa da suka rasa aikinsu da kungiyoyin da suke jagoranta, yayin da Ronaldo ke taka leda a karkashin su.
Za a ji Kocin da ake ganin za su iya maye gurbin Ole Gunnar Solskjaer a Manchester United. An fara kawo sunayen masu horaswar da za a iya yi wa tayin kujerarsa.
Shahararren jarumi a masana'antar shirya fina-finan Hausa ta Kannywood, Sani Garba, ya karayata rahoton da ake yaɗa wa a kafafen sada zumunta cewa ya mutu.
Daga karshe dai kungiyar kwallon kafa na Manchester United ta sallami manajan ta Ole Gunner Solskjaer. Kungiyar ta bayyana hakan ne a cikin wata sanarwa da ta f
Wasanni
Samu kari