Tsohon ministan sadarwa da tattalin arzikin zamani, Sheikh Isa Ali Pantami ya sauya sheka daga APC zuwa PDP, an tsayar da shi takarar gwamna a Gombe.
Tsohon ministan sadarwa da tattalin arzikin zamani, Sheikh Isa Ali Pantami ya sauya sheka daga APC zuwa PDP, an tsayar da shi takarar gwamna a Gombe.
Arsenal ta lashe gasar firimiya karo na farko cikin shekara 22 bayan Man City ta tashi 1-1 da Bournemouth, yayin da David Raya da Declan Rice suka taka rawa sosai.
Bayan fafatawa da kai ruwa rana tsakanin yan kwallon kasar Faransa da kasar Ajantina na tsawon mintuna 120, wasa ya zo karshe. Yan kwallon Ajantina sun lashe
Kungiyar kwallon duniya FIFA kamar yadda ta saba ta zabo zakarun gasar kwallon duniya hudu wadanda suka taka rawar gani a gasar kwallon na bana a Qatar 2022.
Gasar kofin kwallon kafa ta duniya tazo karshe yau inda za a buga tsakanin Faransa da Argentina. $440 miliyan aka ware don kyaut ga kasashen da suka halarta.
Alamu na nuna Cristiano Ronaldo zai koma taka leda a kasar Saudi Tsohon ‘dan wasan na kungiyar Madrid, Manchester a Juventus, kuma ‘Dan wasan zai bar Turai.
Kungiyar Al-Nassr tana neman Cristiano Ronaldo. N91,218,032,800 suna jiran Ronaldo a kungiyar, a halin yanzu bai da kulob din da zai rika buga kwallon kafa.
Bayan shekaru birjik da jin Celestine Babayaro shiru, kyakyawan hotonsa tare da iyalansa ya bayyana. Zakaran kwallon kafan mai shekaru 44 ya birge masoyansa.
Wani dan Najeriya ya shahara a shafukan soshiyal midiya bayan ya yi hasashen cewa Saudiya zata lallasa Argentina da ci biyu da daya. Hakan ya faru yadda ya ce.
Biyo bayan kwance mata zani a kasuwa da Cristiano Ronaldo yayi, kungiyar kwallon Manchester United ta ce daga yanzu babu ita, babu shi kuma ya gama kwallo.
Zakaran kwallom duniya Lionel Messi ya sha kashi hannun Salafawan Saudiyya a wasarsu ta farko na gasan kwallon duniyar dake gudana a birnin Doha ta kasar Qatar.
Wasanni
Samu kari