Shugaban kasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya gargadi Isra'ila kan karya yarjejeniyar tsagaita wuta a Lebanon. Ya bayyana cewa a shirye su kare 'yan uwanau.
Shugaban kasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya gargadi Isra'ila kan karya yarjejeniyar tsagaita wuta a Lebanon. Ya bayyana cewa a shirye su kare 'yan uwanau.
Hukumar kwallon kafar Afrika ta CAF ta soke nasarar da kasar Senegal ta samu a gasar AFCon ta 2025, inda ta bayyana Morocoo wacce da lashe kofin.
Kungiyar Al-Nassr tana neman Cristiano Ronaldo. N91,218,032,800 suna jiran Ronaldo a kungiyar, a halin yanzu bai da kulob din da zai rika buga kwallon kafa.
Bayan shekaru birjik da jin Celestine Babayaro shiru, kyakyawan hotonsa tare da iyalansa ya bayyana. Zakaran kwallon kafan mai shekaru 44 ya birge masoyansa.
Wani dan Najeriya ya shahara a shafukan soshiyal midiya bayan ya yi hasashen cewa Saudiya zata lallasa Argentina da ci biyu da daya. Hakan ya faru yadda ya ce.
Biyo bayan kwance mata zani a kasuwa da Cristiano Ronaldo yayi, kungiyar kwallon Manchester United ta ce daga yanzu babu ita, babu shi kuma ya gama kwallo.
Zakaran kwallom duniya Lionel Messi ya sha kashi hannun Salafawan Saudiyya a wasarsu ta farko na gasan kwallon duniyar dake gudana a birnin Doha ta kasar Qatar.
An yi wata hira da Cristiano Ronaldo wanda aka ji kungiyar Manchester United ba ta ji dadin hirar ba. Yanzu abin ya kai Ronaldo ya fara shirin komawa kasarsa.
Cristiano Ronaldo ya yi wata hira ta musamman wanda ake ganin ta fusata Manchester United da kocin kungiyar a halin yanzu, ya soki yadda ake gudanar da abubuwa.
Kasar Senegal ta yi yunkurin nemo malaman tsubbu domin yiwa Mane jinyar ciwon kafan da ya kamu dashi a wani wasan da ya bugawa Bayern Munich a cikin makon nan.
Kyaftin din kungiyar Super Eagles, Ahmed Musa ya gina katafariyar makaranta inda ya karanta iyayensaa Musa da Sarah ta hanyar sanyawa makarantar sunayensu.
Wasanni
Samu kari