Ofishin jakadancin Amurka a Najeriya ya soki duk wata bukatar biza da yan kasar nan suka nema, ya maida ayyukansa zuwa ofishin Amurka da ke jihar Legas.
Ofishin jakadancin Amurka a Najeriya ya soki duk wata bukatar biza da yan kasar nan suka nema, ya maida ayyukansa zuwa ofishin Amurka da ke jihar Legas.
Hukumar kwallon kafar Afrika ta CAF ta soke nasarar da kasar Senegal ta samu a gasar AFCon ta 2025, inda ta bayyana Morocoo wacce da lashe kofin.
Mazauna yankin Kubwa a birnin tarayya Abuja sun bayyana cewa sun nemi wani mai suna IK sun rasa bayan wasan tamaula tsakanin Man United da Arsenal ranar Lahadi.
Kyaftin Ahmed Musa, hya bar kungiyar kwallon kafan Turkiyya Fatih Karagumruk inda ya samu shiga wata gagarumar kungiyar Sivasspor a yarjejeniyar shekaru biyu.
Zakaran kwallon kafa na kungiyar Barcelona, Pierre-Emerick Aubameyang, ya shiga tashin hankali bayan 'yan fashi da makami sun kutsa gidansa a ranar Litinin.
Kwanan nan aka ji labari ‘Dan wasan tsakiyan Super Eagles, Wilfred Ndidi ya kammala wani kwas da yake yi domin samun kwarewa a kasuwanci a jami’ar Birtaniya.
Dan damben Duniya Anthony Joshua ya sake rasa kambu a hannun Oleksandr Usyk. A zagaye uku na karshe da suka rage ne Usyk ya nunawa Duniya cewa shi gwarzon gaske
Za a ji Hukumar kwallon kaf ana FIFA ta dauki mataki a kan kungiyar wasan kwallo All India Football Federation. Yau aka haramtawa Kasar Indiya buga wasan kwallo
Kyaftin din kungiyar wasan kwallon kafa ta Najeriya ta Super Eagles, Ahmed Musa, yana son taimakawa tsohon zakaran wasannin Olympic, Bassey Etim wanda aka gani.
Za a ji labari ‘Dan kwallon Duniya Neymar Jr. da Mahaifinsa da Shugabannin Barcelona za su fuskanci kuliya a game da sayen shi da aka yid aga Santos a 2013.
Afrika - Dan wasan kwallon kafa na kasar Senegal kuma sabon dan wasan Clob din Bayan Munich Sadio Mane ya lashe kyautar gwarzon dan kwallon kafa na Afirka na.
Wasanni
Samu kari