Tsohon ministan sadarwa da tattalin arzikin zamani, Sheikh Isa Ali Pantami ya sauya sheka daga APC zuwa PDP, an tsayar da shi takarar gwamna a Gombe.
Tsohon ministan sadarwa da tattalin arzikin zamani, Sheikh Isa Ali Pantami ya sauya sheka daga APC zuwa PDP, an tsayar da shi takarar gwamna a Gombe.
Arsenal ta lashe gasar firimiya karo na farko cikin shekara 22 bayan Man City ta tashi 1-1 da Bournemouth, yayin da David Raya da Declan Rice suka taka rawa sosai.
Hukumar kwallon kafa ta Najeriya, za ta zabi sabon shugaba na 40 a gagrumin taronta na shekara-shekara karo na 78 a babban birnin Benin dake Edo ranar Juma'a.
Tsohon Kyaftin din Kungiyar kwallon kafa ta Najeriya, Super Eagles, Mikel Obi ya yi murabus daga wasan kwallon kafa bayan shekaru 20 yana wasan. Tsohon dan wasa
Kungiyar Kwallon Chelsea a kasar Ingila ta sallami Kocinta Thomas Tuchel, bayan wasanni bakwai kacal sabuwar kaka sakamakon kashin da ta sha hannun Dynami Zagbr
An gargadi masu niyyar halartan gasar kwallon duniya da za'a yi kasar Qatar bana cewa duk wanda aka kama yana zina zai iya shiga kurkukun shekaru bakwai (7).
Mazauna yankin Kubwa a birnin tarayya Abuja sun bayyana cewa sun nemi wani mai suna IK sun rasa bayan wasan tamaula tsakanin Man United da Arsenal ranar Lahadi.
Kyaftin Ahmed Musa, hya bar kungiyar kwallon kafan Turkiyya Fatih Karagumruk inda ya samu shiga wata gagarumar kungiyar Sivasspor a yarjejeniyar shekaru biyu.
Zakaran kwallon kafa na kungiyar Barcelona, Pierre-Emerick Aubameyang, ya shiga tashin hankali bayan 'yan fashi da makami sun kutsa gidansa a ranar Litinin.
Kwanan nan aka ji labari ‘Dan wasan tsakiyan Super Eagles, Wilfred Ndidi ya kammala wani kwas da yake yi domin samun kwarewa a kasuwanci a jami’ar Birtaniya.
Dan damben Duniya Anthony Joshua ya sake rasa kambu a hannun Oleksandr Usyk. A zagaye uku na karshe da suka rage ne Usyk ya nunawa Duniya cewa shi gwarzon gaske
Wasanni
Samu kari