Siyasar Najeriya

2019: Atiku ya karkarewa shugaba Buhari a birnin Yola
2019: Atiku ya karkarewa shugaba Buhari a birnin Yola
Labarai
daga  Mudathir Ishaq

Mun samu cewa dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar, ya nemi magoya bayansa kan fatattakar shugaban kasa Muhammadu Buhari da dukkanin makarrabansa na gwamnatin tarayya daga kujerar shugabancin kasar nan.

Dalilin adawar mu da Jonathan a 2015 - Dattawan Arewa
Dalilin adawar mu da Jonathan a 2015 - Dattawan Arewa
Siyasa
daga  Mudathir Ishaq

Kungiyar shawarari ta Arewa watau Arewa Consultative Forum da kuma kungiyar Dattawan Arewa ta Northern Elders' Forum, a jiya Laraba sun sake jaddada matsayarsu ta rashin da nasanin nuna adawa ga tsohon shugaban kasa, Jonathan.

Almundahar N27bn: EFCC ta gayyaci tsohon gwamnan PDP
Breaking
Almundahar N27bn: EFCC ta gayyaci tsohon gwamnan PDP
Labarai
daga  Aminu Ibrahim

Ana kuma zargin cewa tsohon gwamnan ya karkatar da kudade daga cibiyar cigaban jihohin da ke samar da man fetur wanda gwamnatin tarayya ta kafa domin gudanar da ayyukan more rayuwa ga al'ummar jihohin da ake hakar man fetur. Orji