Siyasar Najeriya

APC ta kayar da PDP a zaben maye gurbi a jihohin arewa 3
Breaking
APC ta kayar da PDP a zaben maye gurbi a jihohin arewa 3
Labarai
daga  Mudathir Ishaq

A jihar Katsina, Abubakar Kusada na jam'iyyar APC ne ya lashe zaben maye na mazabar Kankia/Kusada/Ingawa. Kusada ya samu kuri'u 48,518, fiye da na dan takarar da ke biye ma sa, Abdulssamad Yusuf na jam'iyyar PDP. Da yake sanar da

APC ta kayar da PDP a zaben maye gurbi a jihar Bauchi
Breaking
APC ta kayar da PDP a zaben maye gurbi a jihar Bauchi
Labarai
daga  Mudathir Ishaq

Dan takarar na APC, Yusuf Nuhu, ya samu kuri'u 22,317 yayin da Shehu Buba na jam'iyyar PDP ya samu kuri'u 18,235. Nuhu ya samu nasara a mazabu 11, yayin da Buba ya lashe mazabu 3 kacal. Da yake sanar da sakamakon zaben, Farfesa

INEC ta saki sakamakon zaben maye gurbi a jihar Kwara
Breaking
INEC ta saki sakamakon zaben maye gurbi a jihar Kwara
Labarai
daga  Mudathir Ishaq

A daren jiya, Asabar, ne hukumar zabe mai zaman kanta (INEC) ya bayyana jam'iyyar APC a matsayin wacce ta yi nasarar lashe zaben maye gurbi na kujerar majalisar wakilai ta mazabar Ekiti/Irepodun/Isin/Oke-Ero. Da ya ke sanar da sa