Siyasar Najeriya

Zan cire gwamnan CBN da na zama shugaban kasa - Atiku
Breaking
Zan cire gwamnan CBN da na zama shugaban kasa - Atiku
Labarai
daga  Mudathir Ishaq

Dan takarar shugaban kasa a karkashin inuwar jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar, ya ce zai canja gwamnan babban bankin kasa (CBN), Gowin Emefiele, sannan ya fito da kudi domin bunkasa kasuwaci idan ya ci zaben da za a yi a wata mai zuw

Abin da zan yi a matsayin sabon IGP - Mohammed Adamu
Breaking
Abin da zan yi a matsayin sabon IGP - Mohammed Adamu
Siyasa
daga  Aminu Ibrahim

A kan batun zabe kuma, kun ji tsohon Sufeta Janar ya ce an kammala shiri domin gudanar da sahihiyar zabe a dukkan sassan Najeriya. Zamu dora daga inda ya tsaya domin tsara yadda za a gudanar da zabe cikin zaman lafiya da lumana a