Siyasar Najeriya
Rundunar ‘yan sandan Najeriya reshen jihar Jigawa ta cafke Mansur Ahmed, mai taimaka wa tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido, a bangaren kafafen sadarwar zamani. Jami’an rundunar ‘yan sandan sun kama shi ne da kayan aikin zabe
Wasu ma’aikatan hukumar zabe ta kasa (INEC) na wucin gadi sun arce da sakamakon zabe a wasu mazabu biyu a Katsina. Lamari na farko ya faru ne a akwati ta 004 a mazabar Wakilin Yamma III a karamar hukumar Katsina, yayin da lamari
A jiya, Asabar, 23 ga watan Fabarairu ne aka gudanar da zaben shugaban kasa da 'yan majlisar tayya ('yan majalisar wakilai da dattijai) a fadin kasar nan. Tun a jiyan sakamako su ka fara fitowa daga mazabu daban-daban da ke fadin
Jami’an hukumar zabe mai zaman ta kasa (INEC) sun sake kidaya kuri’un zabe da aka kada a fadar shugaban kasa bayan kirga na farko da su ka yi a jiya wanda ya nuna cewar dan takarar jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar, ne a gaba da shuga
Manema labarai da ‘yan jarida sun fi mayar da hankali a kan sakamakon mazabun manyan ‘yan siyasa da ke goyon bayan ‘yan takarar biyu. Wata majiyar mu daga jihar Jigawa ta sanar da mu cewar tsohon gwamnan jihar, Alhaji Sule Lamido,
Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya yiwa Wazirin Adamawa kuma dan takarar kujerar shugaban kasa na jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar, mugunyar kayi a rumfar zabe ta mazabar fadar Lamidon Adamawa da ke karamar hukumar Yola ta Kudu.
Wata jami'ar 'yan sandan Najeriya tayi jarumta inda ta taka wa wani matashi birki a yayin da ya yi yunkurin sace akwatin kuri'a na zabe a ward 5 da ke Odo Oba a Abeokuta ta Kudu na jihar Ogun. Matashin ya yiwa abokansa barazanar c
Ranar zabe rana ce mai matukar muhimmanci a wurin masu kada kuri'a inda za su samu daman fita su zabi wanda suke ra'ayi domin ya jagorance su a shekaru 4 masu zuwa. Saboda muhimmancin ranar ya sanya Legit.ng ta kawo muku wasu han
Jam'iyyar African Democratic Congress ADC reshen jihar Ogun ta bukaci kwamishinan zabe na jihar, Farfesa Abdulganiyu Raji ya fito da sauran takardun dangwale kuri'a 6,053 da su kayi karanci a cikin kuri'un zaben 'yan majalisar wak
Siyasar Najeriya
Samu kari