Siyasar Najeriya

Kasar Ingila ta taya Buhari murnar lashe zabe
Kasar Ingila ta taya Buhari murnar lashe zabe
Siyasa
daga  Aminu Ibrahim

Gwamnatin kasar Ingila ta taya shugaba Muhammadu Buhari murnar sake lashe zabe kato na biyu a matsayin shugaban kasar Najeriya. Wata sanarwa da ta fito daga ofishin jakadancin Ingila da ke Abuja ta ce Minista na Africa, Harriett B