Siyasar Najeriya
Gwamnoni sun kai karar gwamnatin tarayya a babban kotun koli na kasa. Sun ce dokar 0010 ta ci karo da tsarin mulkin kasar nan, don haka sai ayi fatali da ita.
‘Yan Arewa za su yi Goodluck Jonathan idan shugaba Muhammadu Buhari ya gama mulki 2023. An fara sabon lissafin Jonathan ya sake dawowa kan mulki a Najeriya.
Za ku ji yadda ‘Yanuwan Ministan kwadago biyar su ka samu mukamai a Gwamnatin Buhari. Kuma duk da haka ko zaben kofin roba APC ba ta lashe a jihar Anambra ba.
Dan takarar gwamna na jam'iyyar All Progressives Congress (APC) a zaben 2019 a jihar Oyo, Bayo Adelabu ya ce ya yi farin cikin shan kaye da ya yi a zaben da ya
Gwamnan Jide Sanwo-Olu na Jihar Legas ya ce ya taba yin aikin gyaran ruwa a shekarun baya. Ya bayyana haka ne wajen yaye daliban da aka koyawa aikin hannu.
Hon. Kawu Sumaila ya caccaki Sen. Hope Uzodinma da cewa bai da ilmi a kan tafiyar APC. Sumaila ya ce Gwamnan bai da hurumin da zai yi magana da yawun Jam’iyya.
Adams Oshiomhole ya yi magana, ya ce duk da APC ta rasa jihar Edo, da sauransa tukuna. Tsohon Gwmnan bai yi magana kan masu ganin laifinsa a rashin nasarar ba.
Peters Osawaru Omiragbon, dan takarar jam’iyyar National Conscience Party (NCP) a zaben gwamnan Edo da aka kammala, ya nemi a soke zaben saboda cire sunansa.
Bayan faduwa shan kashi da tayi a zaben gwamnan jihar Edo, wani jigon PDP a jihar Ribas, Felix Obuah, ya rokin jam’iyyar APC da ta yafe wa Adams Oshiomhole.
Siyasar Najeriya
Samu kari