Siyasar Najeriya
Dazu nan Kotu ta yanke hukunci a korafin shari’ar zaben Gwamnan Jihar Bayelsa, an ba PDP gaskiya. Kafin yanzu kotun sauraron kukan zabe ta rusa nasarar PDP.
An shafe kwanaki fiye da 10 ba a nada wani sabon Sarki a Zazzau ba. Wannan shiru ya jefa al’umma cikin dar-dar da yada jita-jita a Zariya kamar yadda mu ka ji.
Gwamnatin APC za ta shimfida gadar da za ta hada Jihohin Ondo da Legas. Ana shirin hada Ondo da Legas ta doguwar gada domin rage yawan cinkoso a hanyoyin Legas.
Gwamnan Delta Ifeanyi Okowa ya yabawa Shugaba Muhammadu Buhari. Ya ce mutanen Jihar Delta sun ji dadin abin da Buhari ya yi masu na gina titin jirgin kasa.
APC ta fadi yadda Jam’iyyar PDP ta lashe zaben Gwamnan Jihar Edo, ta ce an zubar da jini. Don haka ne Jam’iyyar ta nemi IGP ya kama wani Hadimin Godwin Obaseki.
Rigimar ya fara ne a lokacin da aka nemi wakilan Jihar Neja da su jagoranci tawagar jihar zuwa Zariya, domin yin ta'aziyyar marigayi sarkin Zazzau, Shehu Idris.
Majalisa za ta sa kafar wando-daya da MDAs masu kin yin ayyukan da ke cikin kasafin kudinsu. Rt. Hon. Femi Gbajabiamila ya ce yin hakan babban laifi ne a kasa.
Mawakin Shugaban kasa Muhammadu Buhari da ya zama dan siyasa, Malam Ibrahim Sale Yala, ya yi murabus daga mukaminsa na mai ba kakakin majalisar Kaduna shawara.
Takardar na dauke da sa hannun shugaban NLC na kasa, Ayuba Wabba, shugaban TUC, Quadri Olaleye, sakataren NLC, Emmanuel Ugboaja, sakataren TUC, Musa Lawal Ozigi
Siyasar Najeriya
Samu kari