Siyasar Najeriya
Sanata Shehu Sani ya yi Allah-wadai da goyon bayan masu bata musulunci da Faransa ta ke yi. Tsohon Sanatan Kaduna ya caccaki Faransa a kan sukar Musulunci.
Ministar agaji,Sadiya Farouq ta kara farin jini a sakamakon gano kayan tallafin da aka adana. Bayan mutane sun gano wadannan kayan agaji da ta raba da aka boye.
Da aka tambayeshi ko ya sanar da jami'an tsaro wannan bayani mai muhimmanci, sai Galadima ya mayar da matani da cewa, "ai ko yanzu haka suna sauraron abinda nak
Babban Jigon APC na kasa, Bola Tinubu ya ce shi ya mallaki The Nation da TVC kuma ya na da labarin za a kai wa The Nation da TVC hari kwanaki amma ya hakura.
Sanata Ali Ndume ya yi watsi da kiran da wasu ke yi na cewa a zabtare albashin yan majalisun tarayya, ya ce babu tasiri da hakan zai yi kan tattalin arziki.
Kungiyar Miyetti Allah ta ce kamata yayi a ce masu zanga-zangar sun dakatar da gangaminsu sannan su bar tituna tunda Shugaba Muhammadu Buhari ya amsa bukatunsu.
Jagoran APC ya kare Buhari, ya dura kan Gwamnan Benuwai, wanda ya ce babu aikin da ya ke yi. Gwamna ya na goyon bayan a cigaba da zanga-zangar #EndSARS a kasa.
Hukumar INEC ta ce zaben Bayelsa, Legas da sauransu duk ba yanzu ba. Hukumar ta shiya cewa za ayi zaben cike guraben kujerun majalisa a karshen watan Oktoba.
Mun kawo batutuwan da jawabin Shugaban kasa ya yi ya kunsa. Za a ji gwamnati ta yi alkawarin kare ran al’ummar duk 'Yan Najeriya da kara albashin jami’an tsaro.
Siyasar Najeriya
Samu kari