Siyasar Najeriya
Jihohin Anambra da Ebonyi sun taso uwar Jam’iyyar PDP a gaba a kan takarar zaben Shugaban kasa a 2023, sun ce dole a ba Yankinsu titikin kujerar Shugaban kasa.
Sai dai, bayan an karanta wasikar shugaba Buhari a zauren majalisa, Sanata Enyinnaya Abaribe, shugaban marasa rinjaye, ya ce nadin Aisha ya sabawa dokokin PENCO
Zanga-zangar #EndSARS ta sa Majalisa ta shiga taron gaggawa yanzu nan. Bayan nan an sake samun wata jihar da ta rufe mafi yawan Makarantun boko a makon nan.
Wasu daga cikin manyan yankin Inyamurai sun ce ya kamata Ibo ya yi mulki don kasar ta dinke. Bayan shekaru, Ibo za su so su sake dandana mulkin Najeriya a 2023.
Majalisa na so a soke dokar da ke sauraron kararrakin zabe wadda ke hana shugaban kasa da gwamnan da aka zaba, saboda gibin wani kwalin ilimi na abokan takara.
A makon jiya ne Gwamnan Jihar Bayelsa ya jinjina wa Gwamnatin Buhari kan biyan Jihohi bashinsu. Hakan ya sa Sanata Doue Diri ya fifto ya jinjinawa gwamnati.
An ji Gwamnan da PDP ta ke ji da shi a Kudu zai tattara da Shugabannin kananan hukumomi ya koma APC. Gwamnan Ebonyi David Umahi zai bayyana haka kwanan nan.
Da ya ke magana yayin taron gangamin yakin neman zabensa da aka yi ranar Juma'a a Georgia, Trump ya ce ba zai ji dadi ya sha kaye a hannun dan takara ma fi ta
kungiya mai rajin kare mutuncin Najeriya (Concerned Nigerians) ta yi Allah wadai da yunkurin shugaba Buhari na son nada Lauretta Onochie a matsayin kwamishiniya
Siyasar Najeriya
Samu kari