Siyasar Najeriya
Kayode Fayemi ya ce APC ta kauce daga manufofinta tare da gargadin cewa tsarin maslaha wajen fitar da ‘yan takara na iya haddasa rikici da rarrabuwar kawuna.
Tsohon minista, John James Udoedehe ya ce talauci da rashin aikin yi ne suka sa yake neman takarar gwamnan Akwa Ibom a karkashin jam’iyyar ADC a 2027.
Rahotanni sun tabbatar da cewa rikici jam'iyyar APC reshen Abia bayan fitowar ‘yan takara biyu daga zaben fidda gwani na gwamna gabanin babban zaben shekarar 2027.
Jam'iyyar APC ta gudanar da zaben fitar da gwani domin zabar dan takarar gwamna a jihar Oyo. Sanata Sharafadeen Alli ya laasa tsohon Minista, Bayo Adelabu.
Jam’iyyar APC ta amince da amfani da tsarin zaben fitar da gwani kai tsaye domin zaben dan takarar shugaban kasa, inda dukkan ‘ya’yan jam’iyya za su kada kuri’a.
Jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta yi hasashe kan abin da zai faru a APC mai mulki bayan hukuncin da wata babbar kotun tarayya ta yanke kan INEC.
A labarin nan za a ji cewa ta 'bare da dan majalisar Kaduna, Donatus Mathew bayan ya sauya sheka daga LP da aka zabe shi zuwa APC yana kuma neman takara.
A labarin nan, za a ji cewa Honorabul Alhasan Ado Doguwa ya fusata, kuma ya kare kansa daga zargin cewa yana ta'ammalii da miyagun kwayoyi a kasar nan
Dan majalisar tarayya, Kingsley Chinda, ya lashe tikitin takarar gwamnan jam'iyyar APC mai mulki a Rivers bayan kasancewa shi kadai a zaɓen fidda gwani.
Siyasar Najeriya
Samu kari