Siyasar Najeriya
Shugaban Majalisar dokokin jihar Kwara, Rt. Hon Salihu Yakubu Danladi ya zama dan takarar gwamnan APC a zaben jihar na 2027 bayan lashe zaben fitar da gwani.
Sanata mai ci, Ned Nwoko ya yi watsi da sakamakon zaben fitar da gwani na APC a mazabar Delta ta Arewa, yana zargin cewa an tafka magudi da sayen kuri’u.
Tsohon sakataren gwamnatin Yobe, Baba Malam Wali ya samu nasara a xaben fitar da dan takarar gwamna na APC da aka gudanar a jihar ranar Alhamis da ta shige.
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau Jibrin, ya taya Gwamna Abba Kabir Yusuf, murnar samun tikitin takara na jam'iyyar APC don zaben 2027.
Jam'iyyar APC mai mulki ta ayyana Gwamna Alia a matsayin wanda ya lashe tikitin takarar gwamnan jihar Benuwai a zaben 2027, ta ce ya samu kuri'u mafi rinjaye.
Fasto Elijah Ayodele ya ce tikitin Musulmi da Musulmi tsakanin Bola Tinubu da Kashim Shettima a 2027 zai iya kawo ƙarshen jam’iyyar APC gaba ɗaya
Kayode Fayemi ya ce APC ta kauce daga manufofinta tare da gargadin cewa tsarin maslaha wajen fitar da ‘yan takara na iya haddasa rikici da rarrabuwar kawuna.
Tsohon minista, John James Udoedehe ya ce talauci da rashin aikin yi ne suka sa yake neman takarar gwamnan Akwa Ibom a karkashin jam’iyyar ADC a 2027.
Rahotanni sun tabbatar da cewa rikici jam'iyyar APC reshen Abia bayan fitowar ‘yan takara biyu daga zaben fidda gwani na gwamna gabanin babban zaben shekarar 2027.
Siyasar Najeriya
Samu kari