Siyasar Najeriya
Farouk Aliyu na APC ya gargadi Arewa game da tikitin shugaban ƙasa Kirista–Kirista, yana mai cewa hakan na iya zama babban ɓata a siyasa ga Musulmi.
Jigon jam'iyyar NNPP, Buba Galadima ya ce hadakar jam’iyyun adawa za ta kifar da APC a 2027, yana cewa Bola Ahmed Tinubu ba zai iya lashe zabe ba.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya bayyana cewa jam'iyyar APC za ta cigaba da karbar gwamnon zuwa cikinta a Najeriya kafin zaben shekarar 2027 mai zuwa.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya na ci gaba da shirye-shiryen karbar gwamnan jihar Taraba zuwa cikinta. APC ta shirya gagarumin biki don karbar gwamnan.
Kwamishinan yada labarai na Kano, Ibrahim Waiya ya ce labarin da ake yadawa cewa ayyukan gwamnatin Kano ya tsaya cak saboda boren wasu kwamishinoni ba gaskiya ba ne.
Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Kayode Fayemi, ya yi magana kan jita-jitar cewa ya gana da Rabiu Musa Kwankwaso. Fayemi ya fadi alakar da ke tsakaninsu.
Wata kungiyar magoya bayan Shugaba Tinubu da ke tallata manufofinsa ta bayyana dawowar gwamnan Kano APC a matsayin wani karin karfi da jam'iyya mai mulki.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnonin APC da ƴan kwamitin majalisar gudanarwa sun saka labule a kan batun babban taron jam'iyya na ƙasa da zabuka daga ƙasa har sama.
Tsohon dan takarar mataimakin gwamnan Kano, Murtala Sule Garoya ce matakin da Abba Kabir Yusuf ya dauka na sauya sheka zuwa APC, ya ce hakan zai amfani jihar.
Siyasar Najeriya
Samu kari